Kirismeti: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona a Ranar
Kirismeti: Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona a Ranar
Hukumar NCDC ta sanar da samun karin mutum 712 da suka kamu da annobar korona.
Wadanda suka kamu sun fito ne daga jihohi 20 na kasar.
A yanzu jimlar mutane 82747...
Ahmed Lemu da Mahaifin Kwankwaso: Gbajabiamila ya Mika Sakon Ta’aziyyarsa
Ahmed Lemu da Mahaifin Kwankwaso: Gbajabiamila ya Mika Sakon Ta'aziyyarsa
Femi Gbajabiamila ya yi alhinin mutuwar Sheikh Ahmed Lemu da Musa Sale Kwankwaso.
Kakakin majalisar ya yiwa mamatan samun jin kai daga Allah madaukakin sarki tare da samun Aljanna.
Gbajabiamila ya bayyana...
Ali Ndume ya yi Magana Kan Hare-Haren Boko Haram
Ali Ndume ya yi Magana Kan Hare-Haren Boko Haram
Sanata Ali Ndume ya yi watsi da hare-haren da mayakan Boko Haram suka kai jihohin Adamawa da Borno.
Yan ta'addan sun kai harin ne a daren ranar Kirsimeti.
Ndume ya kuma mika ta'aziyya...
Ta’aziyyar Ahmed Lemu: Matar Wani Gwamna ta ci Gyaran Atiku Abubakar
Ta'aziyyar Ahmed Lemu: Matar Wani Gwamna ta ci Gyaran Atiku Abubakar
An ci gyaran Wazirin Adamawa, Atiku Abubakar a sakon ta’aziyyar Ahmed Lemu.
Hadiza El-Rufai ta yi wa tsohon Mataimakin shugaban kasar gyara a shafin Twitter.
Uwargidar Gwamnan ta nuna akwai kure...
Rabiu Kwankwaso: Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta’aziyyar Mahaifinsa
Rabiu Kwankwaso: Shugaba Buhari ya Mika Sakon Ta'aziyyar Mahaifinsa
Allah ya yiwa mahaifin babban jagoran darikar Kwankwasiyya rasuwa.
An yi jana'izarsa bayan Sallar Juma'a a garin Kano.
Buhari ya siffanta marigayin matsayin mutum mai saukin sauki da tawali'u.
Shugaba Muhammadu Buhari ya jajantawa...
Muhimman Abubuwa Kan Auran Kabilar Ebira
Muhimman Abubuwa Kan Auran Kabilar Ebira
Kabilar Ebira ce mafi rinjaye a jihar Kogi kuma Allah ya yi masu kyawawan mata na gani na fada.
Sai dai kamar kowacce kabila, tana da nata al'addun a yayin neman aure.
Legit.ng ta tattaro wasu...
Jana’izar Mahaifin Rabiu Kwankwaso
Jana'izar Mahaifin Rabiu Kwankwaso
An gudanar da jana'izar makaman Karaye, Alhaji Musa Saleh Kwankwaso, wanda yake mahaifi ga tsohon gwamnan jihar Kano kuma Sanata, Rabi'u Musa Kwankwaso.
BBC Hausa ta ruwaito cewa an yi jana'izarsa ne a harabar masallacin gidan Rabiu...
Shugaban Hukumar NCDC ya yi Magana Kan Rigakwafin Korona
Shugaban Hukumar NCDC ya yi Magana Kan Rigakwafin Korona
Dirakta Janar na hukumar hana yaduwar cututtuka a Najeriya (NCDC), Dr. Chikwe Ihekweazu, a ranar Alhamis ya ce rigakafi ne hanya daya tilo na kawo karshen annobar Korona, The Nation ta...
PTF ta Gano Adadin Mutanen da Suka Shigo Najeriya ba Tare da Sunyi Gwajin...
PTF ta Gano Adadin Mutanen da Suka Shigo Najeriya ba Tare da Sunyi Gwajin Korona ba
PTF za ta dauki mataki a kan masu shigowa ba tare da gwajin Coronavirus ba.
Gwamnatin Tarayya za ta rike fasfo da takardun bizan irin...
EFCC ta Kama Wanda Suka Sace Wa Wani Attajiri Sama da Biliyan 1.5
EFCC ta Kama Wanda Suka Sace Wa Wani Attajiri Sama da Biliyan 1.5
An yi wa fitaccen Attajirin nan, Prince Arthur Eze, satar makudan kudi.
Ana zargin wasu ‘yan gida daya ne da su kayi aiki da shi da wannan laifi.
EFCC...












