An Yankewa Wasu ‘Yan Najeriya Hukunci Mai Zafi a UAE
An Yankewa Wasu 'Yan Najeriya Hukunci Mai Zafi a UAE
Wato kotun kasar hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta zartar da hukunci a kan wasu 'yan Najeriya shidda.
Ana zargin mutanen da yin amfani da kudadensu wajen daukar nauyin ayyukan ta'addanci na...
Muhammadu Sanusi II: An yi Garkuwa da Dan Uwan Tsohon Sarkin Kano
Muhammadu Sanusi II: An yi Garkuwa da Dan Uwan Tsohon Sarkin Kano
Masu garkuwa da mutane suna cigaba da cin karensu babu babbaka a titin Abuja zuwa Kaduna duk da yakarsu da ake yi.
A makon da ya gabata, sun sace...
EndSARS: Ana Shirin Fara Sabuwar Zanga-Zangar
EndSARS: Ana Shirin Fara Sabuwar Zanga-Zangar
Akwai fargabar cewa ana shirin fara sabuwar zanga-zangar EndSARS bayan CBN ya sami yardar kotu don daskarar da asusun wasu masu zanga-zanga.
Kotun ta ba CBN izinin daskarar da asusun har zuwa lokacin da za...
Kamar da Kasa Aciki Inji Mai Ciwon Ido: Wata Budurwa ta Saka Wani Saurayi...
Kamar da Kasa Aciki Inji Mai Ciwon Ido: Wata Budurwa ta Saka Wani Saurayi Mutuwar Tsaye
Wata Juanita, 'yar kasar Ghana, ta ciza mazakutar wani Emmanuel bayan yayi mata fyade.
Ya shiga dakinta tsakiyar dare da bindiga, inda ya kwashe mata...
Kwamandan Sojoji: Har Ruwa da Lemu Muka Rabawa Masu Zanga-Zangar Endsars a Lekki tollgate
Kwamandan Sojoji: Har Ruwa da Lemu Muka Rabawa Masu Zanga-Zangar Endsars a Lekki tollgate
Kwamandan bataliya ta 65, Salisu Bello, ya musanta kashe-kashen da sojoji suka yi a Lekki Tollgate.
A cewarsa, har ruwa da ruwan lemu sojoji suka gabatar wa...
Ibadan: Babban Shagon Uwar Gidan Ajimobi ya Kama da Wuta
Ibadan: Babban Shagon Uwar Gidan Ajimobi ya Kama da Wuta
Babban kantin uwar gidan Ajimobi ya kama da wuta a Ibadan.
A yanzu haka yan kwana-kwana na nan suna kokarin ganin sun kashe gobarar wacce ba a san musabbabinta ba.
Har ila...
Zamfara: An Ceto Wasu ‘Yan Matan Katsina Daga Hannun ‘Yan Bindiga
Zamfara: An Ceto Wasu 'Yan Matan Katsina Daga Hannun 'Yan Bindiga
Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da kubutar da wasu 'yammata 26 da 'yan bindiga suka sace tare da yin garkuwa da su.
Ceto 'yammmatan na daga cikin nasarorin da jihar...
Legas: ‘Yan Daba Sun Saci Bindigar AK-47 Guda 100
Legas: 'Yan Daba Sun Saci Bindigar AK-47 Guda 100
Kwamitin shugaban yan sandan Najeriya kan barnar da aka yi a lokacin zanga-zangar EndSARS ta fara fitar da bayanai.
Kwamitin wanda CP Yaro Abutu ke jagoranta, ya ce yan daba sun sace...
Katsina: Rundunar ‘Yan Sanda ta Cafke Wasu Manyan ‘Yan Fashi
Katsina: Rundunar 'Yan Sanda ta Cafke Wasu Manyan 'Yan Fashi
Yan sandan jihar Katsina sun gurfanar da wasu kasurguman yan bindiga.
Har ila yau rundunar yan sandan ta baje kolin wani dillalin dalar Amurka na bogi.
An yi nasarar cafke miyagun ne...
IGP ya Bada Umarnin Gudanar da Bincike Akan ‘Yar Wasan Dirama #Rahma Sadau
IGP ya Bada Umarnin Gudanar da Bincike Akan 'Yar Wasan Dirama #Rahma Sadau
Duk da bidiyo da hirar da tayi, ana tsoron kalaman batanci da hotunan Rahada Sadau ya haifar ka iya haddasa fitina.
Tsoron haka IGP Adamu ya bada umurnin...











