Yanda Wata Gobara ta Tashi a Wani Gidan Man Fetur da Kasuwa
Yanda Wata Gobara ta Tashi a Wani Gidan Man Fetur da Kasuwa
Gobara ta tashi a wani gidan man fetur a Jihar Oyo da kuma kasuwa Katako a Jihar Plateau.
An shawarci mutane da su kara lura a lokacin sanyi don...
IGP Zuwa Janar Garba Wahab: Kai Nazarin Magana Kafin ka Furta
IGP Zuwa Janar Garba Wahab: Kai Nazarin Magana Kafin ka Furta
Manjo Janar Garba Wahab mai ritaya ya zargi babban sifeton 'yan sanda da gazawa wajen jan ragamar rundunar 'yan sanda.
Ba tare da wani bata lokaci ba, IGP Adamu, ta...
Kotu ta Kara Bada Umarni Kama Abdulraseed Maina
Kotu ta Kara Bada Umarni Kama Abdulraseed Maina
Babbar kotun gwamnatin tarayya da ke zamanta a Abuja ta bukaci a kama Abdurasheed Maina a duk inda aka gan shi.
Sanata Ali Ndume, mai wakiltar jihar Borno ta kudu, ne ya karbi...
Yanda ‘Yan Bindiga Suka Salwanta Rayukan Jama’a
Yanda 'Yan Bindiga Suka Salwanta Rayukan Jama'a
Masu garkuwa da mutane suna cigaba da kai hare-hare kauyakun jihar Kaduna.
'Yan ta'addan sun kai hari Kajuru, Igabi, Giwa da Zangon Kataf ranar Litinin da Talata.
Sakamakon hare-haren, mutane 16 sun rasa rayukansu, sun...
An Samu Shigowar Sabuwar Cuta Mai Kashe Jama’a
An Samu Shigowar Sabuwar Cuta Mai Kashe Jama'a
‘Yan Majalisar Kogi sun ce an yi wata cuta da ke kashe Jama’a a Olamaboro.
Kawo yanzu ba a san daga ina cutar nan ta fito, ko a iya gano maganinta ba.
‘Dan Majalisar...
Yau Za’a Cigaba da Sauraron Shari’ar El-zazzaky da Matarsa
Yau Za'a Cigaba da Sauraron Shari'ar El-zazzaky da Matarsa
A yau, 18 ga watan Nuwamba ne za a cigaba da sauraron shari'ar El-Zakzaky da matarsa.
Idan ba a manta ba, suna hannun hukuma tun watan Disamban 2015, bayan rikicin kungiyar da...
ALLAH ya yi wa Mahaifin Albani Zariya Rasuwa
ALLAH ya yi wa Mahaifin Albani Zariya Rasuwa
Inna lil Laahi wa inna ilaiHi Raaji'un! Allah ya yiwa mahaifin marigayi Sheikh Auwal Albany Zariya rasuwa, Sheik Dr Isa Ali Ibrahim, ya bayyana.
Dr Isa, wanda shine ministan sadarwa, ya bayyana hakan...
ASUU ta Saki Muhimmin Sako ga Dalibai, Iyaye da Malamanta
ASUU ta Saki Muhimmin Sako ga Dalibai, Iyaye da Malamanta
Kada ku sa ran komawarmu makarantu, nan kusa, cewar ASUU ga dalibai da iyayensu, sannan malamai su nemi wata halastacciyar hanyar samun kudi.
Shugaban kungiyar, na yankin Abuja, ya sanar da...
Shekau Yayi Sabon Bidiyo Akan Sojoji
Shekau Yayi Sabon Bidiyo Akan Sojoji
Shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau, ya fitar da sabon bidiyo mai tsawon minti talatin.
A cikin sabon faifan bidiyon, Shekau ya zolayi rundunar soji tare da sanar da cewar ba zasu iya kama shi...
CNG: Shugabannin da ke Mulki a Kasar Nan Sun Gaza Kawo Gyera
CNG: Shugabannin da ke Mulki a Kasar Nan Sun Gaza Kawo Gyera
Kungiyar CNG ta yi kaca-kaca da shugabannin da ke mulki a kasar nan.
CNG ta ce Gwamnonin jihohi da Gwamnatin Tarayya sun gaza kawo gyara.
Wannan shi ne ra’ayin wasu...













