Wani Babban Tsohon Soja ya Shigar da Karar Buratai da Wasu Manyan Sojoji
Wani Babban Tsohon Soja ya Shigar da Karar Buratai da Wasu Manyan Sojoji
Birgediya Janar Abubakar Sa'ad (mai ritaya) ya shigar da karar ilahirin rundunar soji a gaban kotun ma'aikata.
Tsohon sojan ya shigar da karar rundunar soji da jagorinta bayan...
Abin Al’ajabi ‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wasu Manyan ‘Yan Sanda
Abin Al'ajabi 'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wasu Manyan 'Yan Sanda
Lauya mai rajin kare hakkin bil'adama, Bulama Bukarti, ya yi tsokaci a kan rahoton da BBC Hausa ta wallafa.
A ranar Talata ne BBC Hausa ta rawaito cewa 'yan bindiga...
Wasu ‘Yan Bindiga Sanye da Kayan Sojoji Sunyi Garkuwa da Wasu Mutane
Wasu 'Yan Bindiga Sanye da Kayan Sojoji Sunyi Garkuwa da Wasu Mutane
Yan bindiga sun mamaye shingen binciken hukumar haraji ta jihar Benue tare da yin garkuwa da ma'aikatan hukumar su biyar.
Har yanzu ba a san inda ma'aikatan suke ba...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Wani Hakimi Tare da Wasu Mutane
'Yan Bindiga Sun Kashe Wani Hakimi Tare da Wasu Mutane
'Yan bindiga sun kashe Hakimin Gidan Zaki da dansa a wani sabon hari da suka kai karamar hukumar Zangon Kataf.
Lamarin ya afku ne a safiyar yau Talata, 17 ga watan...
Ba Zamu Cigaba Da Barin ‘Yan sanda Su na Mutu a Hannun ‘Yan Ta’adda...
Ba Zamu Cigaba Da Barin 'Yan sanda Su na Mutu a Hannun 'Yan Ta'adda ba - Johnson Kokumo
Ba za ta sabu ba, kare ya kashe ragon layya, cewar kwamishinan 'yan sanda na jihar Edo.
A cewarsa, babu dan sandan da...
Kudi Wata Tsutsuwa Akan N729 Miliyan
Kudi Wata Tsutsuwa Akan N729 Miliyan
Tseren tsuntsaye yana daya daga cikin wasanni a kasar Belgium.
Masu siyar da tsuntsayen tseren suna ta samun dumbin dukiya.
Ana sayar da tsuntsu mai shekaru 2, a kalla N729,479,670.40 An sayar wa wani dan kasar...
Wata Kungiya ta Koka da Halin da Musulmai ke Fuskanta a Kudu
Wata Kungiya ta Koka da Halin da Musulmai ke Fuskanta a Kudu
SEMON da Igbo Muslim Forum sun ce ana muzguna wa Musulmai a kasar Ibo.
Kungiyoyin sun ce Musulmai na fuskantar barazana na babu gaira, babu dalili.
Ana zargin CAN, Ohanaeze...
Najeriya: Sarakunan Arewa Sun Nuna Damuwar su Akan Wasu Jahohi
Najeriya: Sarakunan Arewa Sun Nuna Damuwar su Akan Wasu Jahohi
Hankalin Sarakunan Arewa ya tashi a kan tabarbarewar ilimin yara mata a wasu jihohin yankin guda biyar.
Jihohin da abun ya shafa sune, Borno, Zamfara, Sokoto, Kebbi da kuma Gombe.
Sarakunan sun...
Sojojin Najeriya Sunyi Rashin Wani Kwamanda
Sojojin Najeriya Sunyi Rashin Wani Kwamanda
Kwamanda a rundunar soji ya yanke jiki ya fadi matacce yayin da ya ke tsaka da gabatar jawabi ga sojoji.
Kakakin rundunar soji bai samu damar amsa kiran jaridar Gazette don jin inda aka tsaya...
ASUU: Babu Wata Yarjejeniya Tsakanin mu da Gwamnatin Tarayya
ASUU: Babu Wata Yarjejeniya Tsakanin mu da Gwamnatin Tarayya
Kungiyar Malaman Jami’a ta yi magana game da yajin-aikin da ta ke yi.
Shugaban ASUU ya ce gwamnati ba ta cika duka alkawuran da ta yi ba.
Biodun Ogunyemi ya karyata ikirarin da...












