Home Taska Page 307

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

‘Yan Sanda Sun Kama Wasu Batagari da Makamai

0
'Yan Sanda Sun Kama Wasu Batagari da Makamai Yan sanda sun kai samame maboyar masu aikata miyagu ayyuka a jihar Lagas. A cikin haka, sun yi nasarar kama mutane 720 da makamai a fadin sassa 14 na jihar. Hakan ya faru ne...

Kano: ‘Yan Sanda Sun Kashe Mutane Biyu

0
Kano: 'Yan Sanda Sun Kashe Mutane Biyu Ana zaman dari dari a Kano bayan an zargi yan sanda da kashe wasu matasa biyu a unguwar Sharada. Rahoto ya nuna cewa lamarin ya afku ne a ranar Asabar, 14 ga watan Nuwamba...

Dakarun Sojojin Najeriya Sun Kashe Wasu ‘Yan Boko Haram Sun Kama Mai Hada Bama-Bamai

0
Dakarun Sojojin Najeriya Sun Kashe Wasu 'Yan Boko Haram Sun Kama Mai Hada Bama-Bamai Dakarun sojin Najeriya suna samun manyan nasarori a yaki da ta'addanci a yankin arewa maso gabas na kasar nan. A wani samame na musamman da dakarun suka...

Anyi Garkuwa da Wani Malamin kwalejin Nuhu Bamalli da Yara Biyu

0
Anyi Garkuwa da Wani Malamin kwalejin Nuhu Bamalli da Yara Biyu Yan bindiga sun kai mamaya sashen gidajen malamai a makarantar kimiya da fasaha ta Nuhu Bamalli da ke Zariya. Maharan sun sace malami daya da kuma yara biyu sannan suka...

Rundunar Sojojin Sama ta Ragargaji Daruruwan ‘Yan Ta’adda

0
Rundunar Sojojin Sama ta Ragargaji Daruruwan 'Yan Ta'adda Rundunar OPERATION THUNDER STRIKE, tana cigaba da samun nasara a jihar Kaduna, inda suke ragargazar 'yan bindiga ta jirgin sama. A ranar 12 ga watan Nuwamban 2020, rundunar sojin saman ga samu nasarar...

Hatsarin kwale – Kwale: Wasu Mutane sun Rasa Rayukansu a Jahar Bauchi

0
Hatsarin kwale - Kwale: Wasu Mutane sun Rasa Rayukansu a Jahar Bauchi Kwale-kwale ya kife da mutane 23 inda 18 suka rasa rayukansu a Bauchi. Daga cikin wanda hatsarin ya afkawa akwai yara yan shekara 16 zuwa 18. An ceto matukin da...

Jos: An Samu Barkewar Gobara a Ofishin Hukumar Wutar Lantarki

0
Jos: An Samu Barkewar Gobara a Ofishin Hukumar Wutar Lantarki Hedkwatar hukumar samar da wutar lantarki na Jos da ke kan titin Ahmadu Bello Way, Jos, ta kama da wuta a ranar Juma'a. Sakamakon gobarar, sassa da dama na garin na...

Sarkin Saudiyya ya Kira Buhari ta Wayar Salula

0
Sarkin Saudiyya ya Kira Buhari ta Wayar Salula   Sarki Salman bin Abdulaziz na kasar Saudiyya ya kira Shugaba Muhammadu Buhari ta wayar tarho. Shugabannin biyu sun tattauna kan batutuwan da suka shafe kawancen diflomasiyya tsakanin kasashen biyu. Ko a watan Agusta, Sarki...

Muhimman Abubuwa Akan Cutar Hawan Jini

0
Muhimman Abubuwa Akan Cutar Hawan Jini Hawan jini cuta ce da ake kamuwa da ita ta dalilin toshewar wasu jijiyoyin jini da suke kai wa ƙwaƙwalwa saƙo, kuma da zarar sun gaza ayyukansu to matsala ta faru. Hukumar Lafiya ta Duniya...

Burodi Zai Shiga Jerin Abinci Masu Tsada – Shehu Sani

0
Burodi Zai Shiga Jerin Abinci Masu Tsada - Shehu Sani   Dan fafutuka, Shehu Sani, ya yi tsokaci kan tasirin da harajin da aka daura kan burodi zai yiwa al'ummar jihar Kogi. Sani ya ce yanzu Burodi zai shiga jerin kayan abinci...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno