KADPOLY: Wani Tsohon Malami ya Kashe Matarsa da Kansa
KADPOLY: Wani Tsohon Malami ya Kashe Matarsa da Kansa
Ana zargin wani tsohon malamin KADPOLY da kashe kansa - Sai da Austin Umera ya harbi matarsa, sannan ya kashe kansa.
Har yanzu ba a gano dalilin da zai sa babban mutum...
ASUU: An Kokarin Raba Mu da Mutanen Mu
ASUU: An Kokarin Raba Mu da Mutanen Mu
Ana nema shiga wata na goma tun bayan da kungiyar ASUU ta malaman jam'o'i ta fara yajin aiki.
Duk wani kokari na sulhunta sabanin da ya shiga tsakanin ASUU da gwamnatin tarayya bai...
Wanda Sukai Garkuwa da ‘Yan Gida Daya Sun Bukaci N30m
Wanda Sukai Garkuwa da 'Yan Gida Daya Sun Bukaci N30m
Masu garkuwa da mutanen da sukayi awon gaba da mutane biyar yan gida daya a unguwar Pengi na garin Kuje a birnin tarayya Abuja sun ce wajibi ne a biyasu...
Gwamnatin Tarayya Tana Kokarin Raba Wani Attajiri da Kadarorinsa
Gwamnatin Tarayya Tana Kokarin Raba Wani Attajiri da Kadarorinsa
Gwamnatin Tarayya ta fara raba Jimoh Ibrahim da wasu kadarorinsa.
An dauki wannan matakin ne bayan ‘dan kasuwar ya gaza biyan bashi.
AMCON ta ce ana bin Jimoh Ibrahim bashi na kusan Naira...
Abubuwan Dana Fuskanta a Fadar Shugaban Kasa – Diyar Buba Galadima
Abubuwan Dana Fuskanta a Fadar Shugaban Kasa - Diyar Buba Galadima
Diyar tsohon makusancin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Buba Galadima, ta koka da gwamnatin Buhari.
Ta bayyana yadda ta yi aiki na tsawon lokaci a fadar shugaban kasan amma ba a...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Sanda Dake Tsaron Gidan Wani Tsohon Gwamna
'Yan Bindiga Sun Kashe Dan Sanda Dake Tsaron Gidan Wani Tsohon Gwamna
Wasu yan bindiga sun halaka wani jami'in dan sanda ta hanyar harbinsa a harin da suka kai gidan tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Seriake Dickson.
Lamarin ya afku ne a...
‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wasu ‘Yan Gida ɗaya
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wasu 'Yan Gida ɗaya
Ana cigaba da samun ƙaruwar matsalar garkuwa da mutane a yankin Arewacin Najeriya.
Wasu ƴan bindiga sun yi awon gaba da ƴan gida ɗaya su biyar a Pegi da ke babban birnin...
Kotu ta Yanke Wa Wani Matashi Hukuncin Kisa
Kotu ta Yanke Wa Wani Matashi Hukuncin Kisa
Kotu a Jihar Adamawa ta yanke wa wani mutum hukuncin kisa ta hanyar rataya don samunsa da laifin kashe ɗansa.
Bincike ya tabbatar da cewa mutum ya kashe ɗansa kuma ya fille kansa...
Yanda ‘Yan Sanda Suka Ci Zarafin Wani Direban Tasi
Yanda 'Yan Sanda Suka Ci Zarafin Wani Direban Tasi
Wani direban tasi ya bayyana cutarwar da 'yan sanda suka yi masa har yayi watanni 7 a gidan gyaran hali.
A cewarsa, sun shiga motarsa, suka ki biyansa kudin mota, daga ya...
Wasu Batagari Sun Lalata Kotun da Ake Shari’ar Masarautar Zazzau
Wasu Batagari Sun Lalata Kotun da Ake Shari'ar Masarautar Zazzau
An fasa ofishin babban alkalin kotun da ake shari'ar masarautar Zazzau a Sabon Gari.
Ita ce kotun da ake shari'a tsakanin sabon sarki Ahmed Bamalli da Iyan Zazzau, Bashir Aminu.
A daren...












