Home Taska Page 304

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

KADPOLY: Wani Tsohon Malami ya Kashe Matarsa da Kansa

0
KADPOLY: Wani Tsohon Malami ya Kashe Matarsa da Kansa Ana zargin wani tsohon malamin KADPOLY da kashe kansa - Sai da Austin Umera ya harbi matarsa, sannan ya kashe kansa. Har yanzu ba a gano dalilin da zai sa babban mutum...

ASUU: An Kokarin Raba Mu da Mutanen Mu

0
ASUU: An Kokarin Raba Mu da Mutanen Mu Ana nema shiga wata na goma tun bayan da kungiyar ASUU ta malaman jam'o'i ta fara yajin aiki. Duk wani kokari na sulhunta sabanin da ya shiga tsakanin ASUU da gwamnatin tarayya bai...

Wanda Sukai Garkuwa da ‘Yan Gida Daya Sun Bukaci N30m

0
Wanda Sukai Garkuwa da 'Yan Gida Daya Sun Bukaci N30m Masu garkuwa da mutanen da sukayi awon gaba da mutane biyar yan gida daya a unguwar Pengi na garin Kuje a birnin tarayya Abuja sun ce wajibi ne a biyasu...

Gwamnatin Tarayya Tana Kokarin Raba Wani Attajiri da Kadarorinsa

0
Gwamnatin Tarayya Tana Kokarin Raba Wani Attajiri da Kadarorinsa Gwamnatin Tarayya ta fara raba Jimoh Ibrahim da wasu kadarorinsa. An dauki wannan matakin ne bayan ‘dan kasuwar ya gaza biyan bashi. AMCON ta ce ana bin Jimoh Ibrahim bashi na kusan Naira...

Abubuwan Dana Fuskanta a Fadar Shugaban Kasa – Diyar Buba Galadima

0
Abubuwan Dana Fuskanta a Fadar Shugaban Kasa - Diyar Buba Galadima Diyar tsohon makusancin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Buba Galadima, ta koka da gwamnatin Buhari. Ta bayyana yadda ta yi aiki na tsawon lokaci a fadar shugaban kasan amma ba a...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Sanda Dake Tsaron Gidan Wani Tsohon Gwamna

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Dan Sanda Dake Tsaron Gidan Wani Tsohon Gwamna Wasu yan bindiga sun halaka wani jami'in dan sanda ta hanyar harbinsa a harin da suka kai gidan tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Seriake Dickson. Lamarin ya afku ne a...

‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wasu ‘Yan Gida ɗaya

0
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wasu 'Yan Gida ɗaya Ana cigaba da samun ƙaruwar matsalar garkuwa da mutane a yankin Arewacin Najeriya. Wasu ƴan bindiga sun yi awon gaba da ƴan gida ɗaya su biyar a Pegi da ke babban birnin...

Kotu ta Yanke Wa Wani Matashi Hukuncin Kisa

0
Kotu ta Yanke Wa Wani Matashi Hukuncin Kisa Kotu a Jihar Adamawa ta yanke wa wani mutum hukuncin kisa ta hanyar rataya don samunsa da laifin kashe ɗansa. Bincike ya tabbatar da cewa mutum ya kashe ɗansa kuma ya fille kansa...

Yanda ‘Yan Sanda Suka Ci Zarafin Wani Direban Tasi

0
Yanda 'Yan Sanda Suka Ci Zarafin Wani Direban Tasi Wani direban tasi ya bayyana cutarwar da 'yan sanda suka yi masa har yayi watanni 7 a gidan gyaran hali. A cewarsa, sun shiga motarsa, suka ki biyansa kudin mota, daga ya...

Wasu Batagari Sun Lalata Kotun da Ake Shari’ar Masarautar Zazzau

0
Wasu Batagari Sun Lalata Kotun da Ake Shari'ar Masarautar Zazzau An fasa ofishin babban alkalin kotun da ake shari'ar masarautar Zazzau a Sabon Gari. Ita ce kotun da ake shari'a tsakanin sabon sarki Ahmed Bamalli da Iyan Zazzau, Bashir Aminu. A daren...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno