Home Taska Page 303

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Manyan ‘Yan Sandan da Akai Garkuwa Dasu Sun Samu ‘Yanci

0
Manyan 'Yan Sandan da Akai Garkuwa Dasu Sun Samu 'Yanci A cikin makon nan ne aka samu labarin cewa 'yan bindiga sun sace wasu manyan jami'an 'yan sanda a tsakanin Katsina zuwa Asabar. An samu labarin sace manyan jami'an ne ta...

An Tsinci Gawar Tsohon Shugaban NUPENG – Ebenezer Kalabo Amah

0
An Tsinci Gawar Tsohon Shugaban NUPENG - Ebenezer Kalabo Amah Yan bindiga sun bi tsohon shugaban kungiyar NUPENG na jihar Rivers har gidansa sun sace shi. An tsinci gawarsa a Peter Odili Road kwana guda bayan da masu garkuwar suka sace...

Daga Dukkan Alamu Kungiyar ASUU Zata Janye Yajin Aiki

0
Daga Dukkan Alamu Kungiyar ASUU Zata Janye Yajin Aiki Daliban jami'a su fara shirye-shiryen komawa makaranta, da yiwuwa yajin aiki ya zo karshe. Gwamnatin tarayya ta janye daga matsayarta na tilastawa malaman jami'a amfani da manhajar IPPIS. Bayan haka an yiwa malaman...

‘Yan Sanda Sun yi wa Wata Mata Taimakon Gaggawa

0
'Yan Sanda Sun yi wa Wata Mata Taimakon Gaggawa   'Yan sanda masu taimakon gaggawa sun bi wata mata har gida, inda suka mayar mata da jakarta. Jakar matar mai cike da makudan kudade da wayarta ta fadi daga kan babur ba...

ASUU: Mun Bankado Wasu Dukiyoyin AGF da Aka Boye

0
ASUU: Mun Bankado Wasu Dukiyoyin AGF da Aka Boye Kungiyar ASUU ta ce ta bankado wasu dukiyoyin AGF a boye a jihar Kano. Shugaban ASUU na yankin Bauchi, Lawan Abubakar ne ya bayyana haka. ASUU ta ce Ahmed Idris ya kashe biliyoyi...

ɗan Atiku Abubakar: Kotu ta Bada Umarin Kama

0
ɗan Atiku Abubakar: Kotu ta Bada Umarin Kama Wata babbar kotu a Abuja ta bada umarnin kama dan gidan tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar bisa bijerewa umarnin ta. Kotun dai ta bada umarnin da ya mika yayan sa uku a...

NNPC na Alfaharin Gano Arzikin Man Fetur

0
NNPC na Alfaharin Gano Arzikin Man Fetur Da yiwuwan Arewacin Najeriya ta wadatu da arzikin man fetur kamar kudu. Bayan watanni ana bincike, an gano arzikin mai a tafkin jihar Benue. Najeriya na haran ajiyar danyen mai akalla gangan milyan 40 domin...

Arewa Tayi Rashin Likitan Dabbobi na Farko

0
Arewa Tayi Rashin Likitan  Dabbobi na Farko Inna lillahi w ainna ilaihi raji'un. Arewacin Najeriya ta yi rashin wani babban farfesa cikin farfesoshinta na farko a tariti. Mai Martaba Etsu Nupe ya yi alhinin mutuwar Farfesa Shehu Jibrin Farfesan likitancin dabbobi na...

Gwamnatin Tarayya Zata Kara Zama Da Kungiyar ASUU Gobe

0
Gwamnatin Tarayya Zata Kara Zama Da Kungiyar ASUU Gobe A ranar Juma’a Malaman Jami’a za su koma zama da Gwamnatin Tarayya. Kungiyar ASUU ta shafe fiye da watanni takwas ta na yajin-aiki a Najeriya. Zuwa gobe da safe za aji yadda tattaunawar...

An Kara Daga Shari’ar El-Zazzaky Zuwa 2021

0
An Kara Daga Shari'ar El-Zazzaky Zuwa 2021 A ranar Laraba ne babbar kotun jihar Kaduna ta sake zama domin sauraron shari'ar Shugaban ƙungiyar Shi'a, Sheik Ibrahim El-Zakzaky, da matarsa, Zeenat. Bayan sauraron shaida daga wasu manyan sojoji guda biyu; Janaral da...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno