Manyan ‘Yan Sandan da Akai Garkuwa Dasu Sun Samu ‘Yanci
Manyan 'Yan Sandan da Akai Garkuwa Dasu Sun Samu 'Yanci
A cikin makon nan ne aka samu labarin cewa 'yan bindiga sun sace wasu manyan jami'an 'yan sanda a tsakanin Katsina zuwa Asabar.
An samu labarin sace manyan jami'an ne ta...
An Tsinci Gawar Tsohon Shugaban NUPENG – Ebenezer Kalabo Amah
An Tsinci Gawar Tsohon Shugaban NUPENG - Ebenezer Kalabo Amah
Yan bindiga sun bi tsohon shugaban kungiyar NUPENG na jihar Rivers har gidansa sun sace shi.
An tsinci gawarsa a Peter Odili Road kwana guda bayan da masu garkuwar suka sace...
Daga Dukkan Alamu Kungiyar ASUU Zata Janye Yajin Aiki
Daga Dukkan Alamu Kungiyar ASUU Zata Janye Yajin Aiki
Daliban jami'a su fara shirye-shiryen komawa makaranta, da yiwuwa yajin aiki ya zo karshe.
Gwamnatin tarayya ta janye daga matsayarta na tilastawa malaman jami'a amfani da manhajar IPPIS.
Bayan haka an yiwa malaman...
‘Yan Sanda Sun yi wa Wata Mata Taimakon Gaggawa
'Yan Sanda Sun yi wa Wata Mata Taimakon Gaggawa
'Yan sanda masu taimakon gaggawa sun bi wata mata har gida, inda suka mayar mata da jakarta.
Jakar matar mai cike da makudan kudade da wayarta ta fadi daga kan babur ba...
ASUU: Mun Bankado Wasu Dukiyoyin AGF da Aka Boye
ASUU: Mun Bankado Wasu Dukiyoyin AGF da Aka Boye
Kungiyar ASUU ta ce ta bankado wasu dukiyoyin AGF a boye a jihar Kano.
Shugaban ASUU na yankin Bauchi, Lawan Abubakar ne ya bayyana haka.
ASUU ta ce Ahmed Idris ya kashe biliyoyi...
ɗan Atiku Abubakar: Kotu ta Bada Umarin Kama
ɗan Atiku Abubakar: Kotu ta Bada Umarin Kama
Wata babbar kotu a Abuja ta bada umarnin kama dan gidan tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar bisa bijerewa umarnin ta.
Kotun dai ta bada umarnin da ya mika yayan sa uku a...
NNPC na Alfaharin Gano Arzikin Man Fetur
NNPC na Alfaharin Gano Arzikin Man Fetur
Da yiwuwan Arewacin Najeriya ta wadatu da arzikin man fetur kamar kudu.
Bayan watanni ana bincike, an gano arzikin mai a tafkin jihar Benue.
Najeriya na haran ajiyar danyen mai akalla gangan milyan 40 domin...
Arewa Tayi Rashin Likitan Dabbobi na Farko
Arewa Tayi Rashin Likitan Dabbobi na Farko
Inna lillahi w ainna ilaihi raji'un.
Arewacin Najeriya ta yi rashin wani babban farfesa cikin farfesoshinta na farko a tariti.
Mai Martaba Etsu Nupe ya yi alhinin mutuwar Farfesa Shehu Jibrin Farfesan likitancin dabbobi na...
Gwamnatin Tarayya Zata Kara Zama Da Kungiyar ASUU Gobe
Gwamnatin Tarayya Zata Kara Zama Da Kungiyar ASUU Gobe
A ranar Juma’a Malaman Jami’a za su koma zama da Gwamnatin Tarayya.
Kungiyar ASUU ta shafe fiye da watanni takwas ta na yajin-aiki a Najeriya.
Zuwa gobe da safe za aji yadda tattaunawar...
An Kara Daga Shari’ar El-Zazzaky Zuwa 2021
An Kara Daga Shari'ar El-Zazzaky Zuwa 2021
A ranar Laraba ne babbar kotun jihar Kaduna ta sake zama domin sauraron shari'ar Shugaban ƙungiyar Shi'a, Sheik Ibrahim El-Zakzaky, da matarsa, Zeenat.
Bayan sauraron shaida daga wasu manyan sojoji guda biyu; Janaral da...












