Zamfara: ‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Liman da Wasu Masallata, Sun Kashe Wasu
Zamfara: 'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Liman da Wasu Masallata, Sun Kashe Wasu
'Yan bindiga sun kai hari masallacin Juma'a a kauyen Dutsin Gari a Kanoma Jihar Zamfara.
'Yan bindigan sun kashe mutane biyar bayan sun bude wuta wadda hakan yasa...
Yadda ALLAH ya Tserar da ni Daga Hannun ‘Yan Bindiga – Wani Basarake
Yadda ALLAH ya Tserar da ni Daga Hannun 'Yan Bindiga - Wani Basarake
Basarake mai daraja ta ɗaya a Jihar Kogi ya bayyana yada ya tsallake rijiya da baya yayin da ƴan bindiga suka tare motarsa.
Basaraken ya alakanta rushe rundunar...
ASUU: Muna Kan Bakarmu Akan Yajin Aiki
ASUU: Muna Kan Bakarmu Akan Yajin Aiki
ASUU ta yi watsi da rahoton cewa ta janye daga yajin aiki.
Kungiyar ta malamai ta fara yaji ne tun watan maris gabanin bullar cutar Korona a Najeriya.
Shugaban kungiyar malaman jami'o'i a Najeriya ASUU,...
Oyo: An Kama Wasu Mutane Akan Babbakke Naman ‘Yan Sanda
Oyo: An Kama Wasu Mutane Akan Babbakke Naman 'Yan Sanda
Ana zargin wasu mutane biyu da cin babbakakken naman yan sanda a Ibadan babban birnin jihar Oyo.
Duka su biyun sun karyata zargin yayin da kowa yake alakanta laifin ga dan...
‘Yan Sandan Katsaina Sunyi Nasarar Kama Wasu ‘Yan Fashi
'Yan Sandan Katsina Sunyi Nasarar Kama Wasu 'Yan Fashi
'Ƴan sanda a Jihar Katsina sun cafke wasu matasa da ke kashe ƴan acaɓa bayan sun sace baburansu.
Asirin matasan ya tonu ne yayin da ake bincike kan fasa wani shago da...
Ya Musanta Jita-Jitar da Ake Akan IPPIS na ASUU – Ngige
Ya Musanta Jita-Jitar da Ake Akan IPPIS na ASUU - Ngige
Ministan Kwadago ya yi fashin baki kan tattaunawa gwamnati da ASUU ranar Juma'a.
Ya musanta maganar cewa a cire malaman jami'o'i daga manhajar IPPIS.
Gwamnatin tarayya ta yiwa ASUU tayi N65bn...
Jami’an ‘Yan Kwana-Kwana Sunyi Nasarar Ceto Wata Dattijuwa a Rijiya
Jami'an 'Yan Kwana-Kwana Sunyi Nasarar Ceto Wata Dattijuwa a Rijiya
Jami'an hukumar Kwana kwana sun yi nasarar ceto wata dattijuwa mai shekaru 80 da ta fada cikin rijiya a Kano.
Dattijuwar wacce ke zaune a Tundun Wuzurchi ta fada cikin rijiyar...
Kaduna: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kusa da Tashar Jirgin Kasa
Kaduna: 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Kusa da Tashar Jirgin Kasa
Mahara sun kai hari kusa da tashar jirgin kasa a jihar Kaduna a daren Juma'a, 20 ga watan Nuwamba.
Yan bindigan sun kashe wani bawan Allah sakamakon harbinsa da suka...
‘Yan Sanda Sun Kama Wasu Samari da Ake Zargin Matsafa ne
'Yan Sanda Sun Kama Wasu Samari da Ake Zargin Matsafa ne
An kama wasu samari 2 da ake zargin 'yan damfara ne da akwatin gawa cike da 'yan kamfan mata da rigunan nono a jihar Delta.
'Yan sa kai ne suka...
Yanda Sojojin Najeriya ke Samun Nasara Aka Kungiyar Boko Haram
Yanda Sojojin Najeriya ke Samun Nasara Aka Kungiyar Boko Haram
Sojojin Najeriya suna cigaba da samun nasarar ragargazar 'yan Boko Haram da suka yi garkuwa da wasu mutane 5 a Maiduguri.
'Yan ta'addan sun nemi naira miliyan 2 daga hannun iyalansu,...












