Home Taska Page 37

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Tsadar Rayuwa a Najeriya ta ƙara Ta’azzara

0
Tsadar Rayuwa a Najeriya ta ƙara Ta'azzara   Hauhawar farashi a Najeriya ya ƙaru a watan Satumba, inda ya kai mataki mafi girma cikin kimanin shekara 20 da kashi 26.72 cikin 100, daidai lokacin da tsadar rayuwa ke ƙara ta'azzara a...

Hare-Haren Hamas: Jazaman ne sai an yi galaba a kan ‘yan ta’adda ko su...

0
Hare-Haren Hamas: Jazaman ne sai an yi galaba a kan 'yan ta'adda ko su wane ne - Theresa May   Tsohuwar Firaministan Birtaniya Theresa May ta bayyana hare-haren da Hamas ta kai a matsayin na kidahumanci. “Jazaman ne sai an yi galaba...

Yadda Aka Gano Lauyan Bogi da ya yi Nasarar Lashe Kararraki 26 a Kotu

0
Yadda Aka Gano Lauyan Bogi da ya yi Nasarar Lashe Kararraki 26 a Kotu   Wani mutum da ake zargin lauyan bogi ne ya kare wasu mutane a gaban kotu kuma ya yi nasarar lashe kararraki da dama. Mutumin mai suna Brian...

Jami’an Tsaro Sun Kama Matashin da Ake Zargi da Satar Buhun Shinkafa 47

0
Jami'an Tsaro Sun Kama Matashin da Ake Zargi da Satar Buhun Shinkafa 47   Jami'an yan sanda a jihar Ogun sun cika hannu da wani matashi dan shekaru 25. Ana zargin Damilola Bada da wawure buhun shinkafa 47 mallakin uwar dakinsa wanda...

Dakarun Sojojin Najeriya Sun Ceto Mutane 6 da aka yi Garkuwa da su a...

0
Dakarun Sojojin Najeriya Sun Ceto Mutane 6 da aka yi Garkuwa da su a Jihar Kaduna   Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar rage mugun iri ta hanyar sheƙe wani ɗan bindiga a jihar Kaduna. Dakarun sojojin sun kuma samu nasarar ceto...

Jami’an Tsaro Sun Dakile Yunƙurin Sace Taragon Jirgin ƙasa a Maiduguri

0
Jami'an Tsaro Sun Dakile Yunƙurin Sace Taragon Jirgin ƙasa a Maiduguri   Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Borno ta ce ta kama wasu mutane da suka yi yunƙurin sace tarago-tarago na jiragen ƙasa daga tashar jirgin da ke birnin Maiduguri. Kwamishinan...

Babban Bankin Najeriya ya ɗage Haramcin Bayar da Chanjin Dala ga Masu Shigo da...

0
Babban Bankin Najeriya ya ɗage Haramcin Bayar da Chanjin Dala ga Masu Shigo da Shinkafa Najeriya   Babban Bankin Najeriya CBN ya ɗage haramcin bayar da chanjin dala don shigar da shinkafa da wasu kayyaki 42 cikin ƙasar a wani yunƙuri...

Yan Bindigan da Suka yi Garkuwa da ɗaliban Jami’ar Jihar Nasarawa Sun buƙaci Kuɗin...

0
Yan Bindigan da Suka yi Garkuwa da ɗaliban Jami'ar Jihar Nasarawa Sun buƙaci Kuɗin Fansa   Yan bindiga sun turo saƙon kuɗin fansar da su ke buƙatar a biya gabanin su sako ɗaiban jami'ar jihar Nasarawa. A ranar Litinin da daddare, masu...

Sojojin Najeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 50, Sun Kama 114 Cikin Mako Daya

0
Sojojin Najeriya Sun Kashe 'Yan Ta'adda 50, Sun Kama 114 Cikin Mako Daya   Gwarazan dakarun sojin Najeriya sun halaka gwamman 'yan ta'adda a shiyyoyin arewa uku cikin mako ɗaya. Hedikwatar tsaro ta ƙasa ta bayyana cewa akalla 'yan ta'adda 50 ne...

Cutar Mashaƙo ta Kashe Mutane 600 a Najeriya

0
Cutar Mashaƙo ta Kashe Mutane 600 a Najeriya   Sama da mutum 600, waɗanda yawancinsu yara ne suka rasa rayukansu a Najeriya sanadiyyar cutar diphtheria tun bayan ɓullar ta a watan Disamban 2022. Hukumomi sun ce jimillar mutum 14,000 ne suka kamu...
- Advertisement -
Latest News
Aƙalla Falasɗinawa 85 ne Suka Rasa Rayukansu a Sabon Hare-Haren Isra'ilaƳan Bindiga sun yi Awon Gaba da Gomman Fasinjoji a HabashaHamas ta Harba wa Isra'ila Rokoki UkuNimet ta yi Gargaɗi Kan ɓullar Cutar SanƙarauShugaba Tinubu ya Yaba wa Majalisa Kan Tabbatar da Dokar Ta-ɓaci a Jihar RibasTankar Gas ta yi Sanadiyya Mutuwar Mutane da Dama a AbujaJawabin Sabon Shugaban Rikon ƙwarya na Ribas Bayan Rantsar da ShiJerin Lokuta da Jihohin da aka Taba ƙaƙaba wa Dokar Ta-ɓaci a NajeriyaGomes ya yi Watsi da Tayin West Ham , Arsenal na Son KeanSojojin Najeriya Sun Ceto Mutane 101 Daga Hannun ƴan fashin Daji a Jihohi Biyu Shugaban Riƙon ƙwarya a Rivers ya isa Fadar Shugaban KasaKamfanin Matatar Man Dangote ta Dakatar da Siyar da Mai a NairaMatakin da Tinubu ya ɗauka a Rivers ci Zarafin Dimokraɗiyya ne - AtikuAyyana Dokar Ta-ɓacin a Rivers Abin Damuwa ne kan Makomar Jihar - Gwamnan BauchiDakatar da Fubara ya Saɓawa Tsarin Mulki - NBA