Uganda ta Harba Bama-Bamai ta Sama Kan ‘Yan Tawaye a DR Congo
Uganda ta Harba Bama-Bamai ta Sama Kan 'Yan Tawaye a DR Congo
Kasar Uganda ta harba bama-bamai ta sama kan maboyar 'yan tawayen ADF a DR Congo a wajen yankunan da ba sa cikin inda kasar tare da kwabciyarta jamhuriyar...
Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe ‘Yan Bindiga Lokacin da Suke Girbi a Gonakinsu
Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe 'Yan Bindiga Lokacin da Suke Girbi a Gonakinsu
Dakarun sojin Najeriya da ke aiki da rundunar Operation Hadarin Daji, sun ce sun kashe 'yan bindiga a kauyen Yar Tashar na Karamar hukumar Maru a jihar...
Bayan Sace Yara 39 : Iyaye Sun Roki Gwamnatin Jiha da ta Ceto Yaransu...
Bayan Sace Yara 39: Iyaye Sun Roki Gwamnatin Jiha da ta Ceto Yaransu Daga Hannun 'Yan Bindiga
Tsagerun yan bindiga sun kai farmaki wata gona a karamar hukumar Faskari da ke jihar Katsina inda suka yi awon gaba da yara...
Hadimin Mataimakin Gwamnan Kwara, Kehinde Obafemi ya Riga mu Gidan Gaskiya
Hadimin Mataimakin Gwamnan Kwara, Kehinde Obafemi ya Riga mu Gidan Gaskiya
Kehinde Obafemi, hadimin mataimakin gwamnan jihar Kwara, Kayode Alabi, ya riga mu gidan gaskiya ranar 30 ga watan Oktoba, 2022.
A wata sanarwa da Sakataren watsa labarai na mataimakin gwamnan...
Hukumar EFCC ta Nemi Taimakon Bankuna da ‘Yan Canji Domin Kama Masu Laifi Yayin...
Hukumar EFCC ta Nemi Taimakon Bankuna da 'Yan Canji Domin Kama Masu Laifi Yayin Shirin Sauya Kudin Najeriya
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon-kasa, EFCC, ta nemi bankuna da masu sana'ar canjin kudi a...
Sabon Nau’in Sauro da ke sa Zazzabi na Kaura Daga Asia Zuwa Afirka –...
Sabon Nau'in Sauro da ke sa Zazzabi na Kaura Daga Asia Zuwa Afirka - Masana Kimiyya
Masana kimiyya sun ce wani mugun sauro da ke yada kwayar cutar da ke sa zazzabi, yana bazuwa zuwa Afirka daga Asiya, inda yake...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Legas na Ci gaba da Bincike Kan Mutuwar ‘Dan Mawaki...
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Legas na Ci gaba da Bincike Kan Mutuwar 'Dan Mawaki Davido
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta ce har yanzu tana rike da mai kula da Ifeanyi Adeleke dan mawaki Davido wanda ya nutse a wajen...
Gobara ta Lalata Wayoyin Intanet a Tsaunin Kilimanjaro
Gobara ta Lalata Wayoyin Intanet a Tsaunin Kilimanjaro
Gobarar daji da ta tashi a tsauni mafi tsawo a nahiyar Afirka wato Mount Kilimanjaro a Tanzania ta lalata wayoyin intanet da aka sanya wata uku da ya gabata.
BBC ta ga wayoyin...
Ko Gwamnatin Kano ta Rusa Min Gida, Gwamna Zai Sake Gina Min – Rarara
Ko Gwamnatin Kano ta Rusa Min Gida, Gwamna Zai Sake Gina Min - Rarara
Dauda Adamu Kahutu yace har yanzu akwai kyakkyawar alaka tsakaninsa da Abdullahi Umar Ganduje.
Ana zargin mawakin da cin mutuncin Gwamnonin jihar Kano idan ya fahimci mulkinsu...
Jami’an Tsaro Sun Kama Masu Safarar ‘Yan Mata 3 Sun Ceto Mata 50
Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Safarar 'Yan Mata 3 Sun Ceto Mata 50
Rundunar sojin ruwa ta Najeriya ta ce ta samu nasarar kubutar da 'yan mata 50, wadanda ta yi zargin cewa an tilasta musu shiga karuwanci a wasu...













