Hare-Haren da Rasha ta Kai wa Ukraine a Yau
Hare-Haren da Rasha ta Kai wa Ukraine a Yau
Da safiyar yau Litinin ne aka wayi gari Rasha ta kai hare-hare da dama a manyan biranen Ukraine.
Ga dai jerin hare-haren da muka san an kai zuwa yanzu:
A ƙalla an harba...
Sojoji a Iran Sun Harba Hayaki Mai sa Hawaye Domin Tarwatsa Masu Zanga-Zanga
Sojoji a Iran Sun Harba Hayaki Mai sa Hawaye Domin Tarwatsa Masu Zanga-Zanga
Kafofin yaɗa labaran Iran sun ce sojoji sun harba hayaki mai sa hawaye domin tarwatsa masu zanga-zanga a wurare daban-daban da ke sassan ƙasar.
Duk da toshe kafofin...
Gobara ta Tashi a Majalisar Dokokin Jihar Kogi
Gobara ta Tashi a Majalisar Dokokin Jihar Kogi
Rahotanni daga jihar Kogi a arewa ta tsakiyar Najeriya na cewa gobara ta tashi a majalisar dokokin jihar.
Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa gobarar ta tashi ne da safiyar yau Litinin, sai...
ɗan Majalisar Dokokin Jihar Katsina ya Rasu a Saudiyya
ɗan Majalisar Dokokin Jihar Katsina ya Rasu a Saudiyya
Wani ɗan majalisar dokokin jihar Katsina a arewa maso yammacin Najeriya, Dr Ibrahim Aminu Kurami, ya rasu a Saudiyya.
Ɗan majalisar mai wakilar mazaɓar ƙaramar hukumar Bakori ya je Saudiyyan ne don...
Gidauniyar Aminu Magashi ta Bada Tallafin Keken Guragu a Kwalejin Sa’adatu Rimi
Gidauniyar Aminu Magashi ta Bada Tallafin Keken Guragu a Kwalejin Sa'adatu Rimi
Gidauniyar ta Aminu Magashi ta bada tallafin keken Guragu a kwalejin sa'adatu Rimi Dake jihar kano
Hakan ya biyo bayan wani malami dake koyarwa a kwalejin mai suna malam...
Shahararren Malamin Islama a Jihar Kwara ya Rasu Sakamokon Ambaliyar Ruwa
Shahararren Malamin Islama a Jihar Kwara ya Rasu Sakamokon Ambaliyar Ruwa
Wani shahararren Malamin Islama a jihar Kwara, Sheikh Abdulganiyu Nuraini, ya rasu sakamakon Ambaliyar ruwa.
Bayanai sun nuna cewa ruwan ya yi awon gaba da motar Malamin tare da wasu...
Gwamnatin Tarayya ta Shigar da Kamfanin Meta a Kotu
Gwamnatin Tarayya ta Shigar da Kamfanin Meta a Kotu
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta shigar da kamfanin Meta Platforms Incorporated a kotu a Abuja tana neman a biya ta N30bn.
Gwamnatin ta yi karar Kamfanin Meta wacce ta mallaki Facebook, Instagram da...
Shugaba Buhari ya Samu Tattaba Kunne ta Farko
Shugaba Buhari ya Samu Tattaba Kunne ta Farko
Iyalan shugaban kasa Muhammadu Buhari sun samu karuwa, sun samu tattaba kunne ta farko.
Jikar shugaban kasar, Aisha Mukhtar wacce ta aure Khalid Wambai a shekarar bara ta haifi kyakkyawar diyarta mace.
Aisha diyace...
Magidanci ya Mutu Bayan Shan Kwalaben Burkutu Guda 9 a Plateau
Magidanci ya Mutu Bayan Shan Kwalaben Burkutu Guda 9 a Plateau
Wani magidanci a karamar hukumar Bokkos ta Jihar Plateau ya rasu bayan shan kwalaben burkutu guda 9 a Plateau.
Rahotanni sun bayyana cewa mutumin da ba a bayyana sunansa ba...
Mutane 4 Sun Rasa Rayukansu a Jihar Kogi Bayan Cin Amala
Mutane 4 Sun Rasa Rayukansu a Jihar Kogi Bayan Cin Amala
Rahotanni daga garin Mopa da ke jihar Kogi a Najeriya, na cewa wasu mutum hudu yan gida daya sun mutu, bayan kammala cin Amala.
Mutanen sun hada da mahaifi da...













