Hukumar EFCC ta Nemi Taimakon Bankuna da ‘Yan Canji Domin Kama Masu Laifi Yayin...
Hukumar EFCC ta Nemi Taimakon Bankuna da 'Yan Canji Domin Kama Masu Laifi Yayin Shirin Sauya Kudin Najeriya
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon-kasa, EFCC, ta nemi bankuna da masu sana'ar canjin kudi a...
Sabon Nau’in Sauro da ke sa Zazzabi na Kaura Daga Asia Zuwa Afirka –...
Sabon Nau'in Sauro da ke sa Zazzabi na Kaura Daga Asia Zuwa Afirka - Masana Kimiyya
Masana kimiyya sun ce wani mugun sauro da ke yada kwayar cutar da ke sa zazzabi, yana bazuwa zuwa Afirka daga Asiya, inda yake...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Legas na Ci gaba da Bincike Kan Mutuwar ‘Dan Mawaki...
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Legas na Ci gaba da Bincike Kan Mutuwar 'Dan Mawaki Davido
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta ce har yanzu tana rike da mai kula da Ifeanyi Adeleke dan mawaki Davido wanda ya nutse a wajen...
Gobara ta Lalata Wayoyin Intanet a Tsaunin Kilimanjaro
Gobara ta Lalata Wayoyin Intanet a Tsaunin Kilimanjaro
Gobarar daji da ta tashi a tsauni mafi tsawo a nahiyar Afirka wato Mount Kilimanjaro a Tanzania ta lalata wayoyin intanet da aka sanya wata uku da ya gabata.
BBC ta ga wayoyin...
Ko Gwamnatin Kano ta Rusa Min Gida, Gwamna Zai Sake Gina Min – Rarara
Ko Gwamnatin Kano ta Rusa Min Gida, Gwamna Zai Sake Gina Min - Rarara
Dauda Adamu Kahutu yace har yanzu akwai kyakkyawar alaka tsakaninsa da Abdullahi Umar Ganduje.
Ana zargin mawakin da cin mutuncin Gwamnonin jihar Kano idan ya fahimci mulkinsu...
Jami’an Tsaro Sun Kama Masu Safarar ‘Yan Mata 3 Sun Ceto Mata 50
Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Safarar 'Yan Mata 3 Sun Ceto Mata 50
Rundunar sojin ruwa ta Najeriya ta ce ta samu nasarar kubutar da 'yan mata 50, wadanda ta yi zargin cewa an tilasta musu shiga karuwanci a wasu...
Karyewar Gada a Indiya ta yi Sanadiyyar Kashe Mutane 141
Karyewar Gada a Indiya ta yi Sanadiyyar Kashe Mutane 141
Masu aikin ceto na ci gaba da lalubo gawarwakin mutanen da suka nutse a kogi, sakamakon karyewar gada a gundumar Morbi da ke jihar Gujarata,
Akalla mutum 141 ne suka mutu...
Jami’an Hukumar Mozambique Sun Kwace Wayoyin Iphone na Jabu Kimanin 1,165
Jami'an Hukumar Mozambique Sun Kwace Wayoyin Iphone na Jabu Kimanin 1,165
Hukumomin kasar Mozambique sun ce sun kwace wayoyin iphone na jabu kimanin 1,165, tare da kama wasu mutum biyu 'yan China bisa zargin gudanar da masana'antar, wadda ke Maputo...
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallacin Jihar Taraba Sun yi Garkuwa da ‘Dan Kasuwa
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallacin Jihar Taraba Sun yi Garkuwa da 'Dan Kasuwa
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai hari masallacin Jalo Junction, Jalingo, Taraba.
Maharan sun afka masallacin ne a yammacin...
Zazzabin Cizon Sauro na Ci gaba da Addabar Al’ummar Jihar Kano
Zazzabin Cizon Sauro na Ci gaba da Addabar Al'ummar Jihar Kano
Yayin da yanayi ya fara sauya wa zuwa sanyi, a jihar Kanon Najeriya har yanzu sauro na ci gaba da addabar al'umma.
Daruruwan mutane ne ke tururuwa zuwa asibitoci don...












