Home Taska Page 86

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Sukar Ganduje: Amnesty ta Soki Hukunci da Aka yi wa ‘Yan Tiktok Biyu

0
Sukar Ganduje: Amnesty ta Soki Hukunci da Aka yi wa 'Yan Tiktok  Biyu   Kungiyar kare hakkin bil-adama ta Amnesty International ta yi Allah wadai da hukuncin da aka yanke wa matasan nan biyu masu amfani da shafin TikTok a jihar...

Kungiyar ASUU ta Shiga Ganawar Sirri ta Gaggawa

0
Kungiyar ASUU ta Shiga Ganawar Sirri ta Gaggawa   Shugabannin Kungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya ASUU sun shiga ganawar sirri ta gaggawa. Jaridar Daily Trust Najeriya ta ruwaito cewa kungiyar ta shiga ganawar sirrin ne da tsakar ranar Litinin, a harabar sakatariyar...

Iyaye Sun yi Watsi da Tayin Diyyar Dala Dubu 20,000 na Yaransu da Suka...

0
Iyaye Sun yi Watsi da Tayin Diyyar Dala Dubu 20,000 na Yaransu da Suka Mutu Sakamakon Shan Maganin Tari   Iyayen yara 70 da suka mutu sakamakon cutar koda, da ake zargin sun kamu da ita saboda shan wani maganin tari...

Jerin Kudade Mafi Munin Daraja a Nahiyar Afrika a 2022

0
Jerin Kudade Mafi Munin Daraja a Nahiyar Afrika a 2022   Kudin Najeriya, wato Naira ya shiga jerin kudade mafi muni a nahiyar Afrika a shekarar nan ta 2022. Kudaden kasashe bakwai ne suka shiga wannan jeri, wanda suka shaida raguwar daraja...

Hukunci da Kotu ta Yanke wa ‘Yan Tiktok 2 Kan Sukar Gwamna Ganduje

0
Hukunci da Kotu ta Yanke wa 'Yan Tiktok 2 Kan Sukar Gwamna Ganduje     Wata kotun majistare a jihar Kano ta yi wa wasu matasa masu wallafa hotunan bidiyo a dandalin sada zumunta na Tiktok da Facebook bulala ashirirn-ashirin tare da...

‘Yan Sanda Sun Kama Mutumin da ya Cinna wa Dakin ‘Ya’yan Matarsa Wuta

0
'Yan Sanda Sun Kama Mutumin da ya Cinna wa Dakin 'Ya'yan Matarsa Wuta   Rundunar 'yan sanda a jihar Ondo da ke kudu maso yammacin Najeriya ta kama wani mutum bisa zargin kunnawa 'ya'yan matarsa wuta. Jami'in hulda da jama'a a rundunar...

Uganda ta Harba Bama-Bamai ta Sama Kan ‘Yan Tawaye a DR Congo

0
Uganda ta Harba Bama-Bamai ta Sama Kan 'Yan Tawaye a DR Congo   Kasar Uganda ta harba bama-bamai ta sama kan maboyar 'yan tawayen ADF a DR Congo a wajen yankunan da ba sa cikin inda kasar tare da kwabciyarta jamhuriyar...

Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe ‘Yan Bindiga Lokacin da Suke Girbi a Gonakinsu

0
Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe 'Yan Bindiga Lokacin da Suke Girbi a Gonakinsu   Dakarun sojin Najeriya da ke aiki da rundunar Operation Hadarin Daji, sun ce sun kashe 'yan bindiga a kauyen Yar Tashar na Karamar hukumar Maru a jihar...

Bayan Sace Yara 39 : Iyaye Sun Roki Gwamnatin Jiha da ta Ceto Yaransu...

0
Bayan Sace Yara 39: Iyaye Sun Roki Gwamnatin Jiha da ta Ceto Yaransu Daga Hannun 'Yan Bindiga     Tsagerun yan bindiga sun kai farmaki wata gona a karamar hukumar Faskari da ke jihar Katsina inda suka yi awon gaba da yara...

Hadimin Mataimakin Gwamnan Kwara, Kehinde Obafemi ya Riga mu Gidan Gaskiya

0
Hadimin Mataimakin Gwamnan Kwara, Kehinde Obafemi ya Riga mu Gidan Gaskiya   Kehinde Obafemi, hadimin mataimakin gwamnan jihar Kwara, Kayode Alabi, ya riga mu gidan gaskiya ranar 30 ga watan Oktoba, 2022. A wata sanarwa da Sakataren watsa labarai na mataimakin gwamnan...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno