Sukar Ganduje: Amnesty ta Soki Hukunci da Aka yi wa ‘Yan Tiktok Biyu
Sukar Ganduje: Amnesty ta Soki Hukunci da Aka yi wa 'Yan Tiktok Biyu
Kungiyar kare hakkin bil-adama ta Amnesty International ta yi Allah wadai da hukuncin da aka yanke wa matasan nan biyu masu amfani da shafin TikTok a jihar...
Kungiyar ASUU ta Shiga Ganawar Sirri ta Gaggawa
Kungiyar ASUU ta Shiga Ganawar Sirri ta Gaggawa
Shugabannin Kungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya ASUU sun shiga ganawar sirri ta gaggawa.
Jaridar Daily Trust Najeriya ta ruwaito cewa kungiyar ta shiga ganawar sirrin ne da tsakar ranar Litinin, a harabar sakatariyar...
Iyaye Sun yi Watsi da Tayin Diyyar Dala Dubu 20,000 na Yaransu da Suka...
Iyaye Sun yi Watsi da Tayin Diyyar Dala Dubu 20,000 na Yaransu da Suka Mutu Sakamakon Shan Maganin Tari
Iyayen yara 70 da suka mutu sakamakon cutar koda, da ake zargin sun kamu da ita saboda shan wani maganin tari...
Jerin Kudade Mafi Munin Daraja a Nahiyar Afrika a 2022
Jerin Kudade Mafi Munin Daraja a Nahiyar Afrika a 2022
Kudin Najeriya, wato Naira ya shiga jerin kudade mafi muni a nahiyar Afrika a shekarar nan ta 2022.
Kudaden kasashe bakwai ne suka shiga wannan jeri, wanda suka shaida raguwar daraja...
Hukunci da Kotu ta Yanke wa ‘Yan Tiktok 2 Kan Sukar Gwamna Ganduje
Hukunci da Kotu ta Yanke wa 'Yan Tiktok 2 Kan Sukar Gwamna Ganduje
Wata kotun majistare a jihar Kano ta yi wa wasu matasa masu wallafa hotunan bidiyo a dandalin sada zumunta na Tiktok da Facebook bulala ashirirn-ashirin tare da...
‘Yan Sanda Sun Kama Mutumin da ya Cinna wa Dakin ‘Ya’yan Matarsa Wuta
'Yan Sanda Sun Kama Mutumin da ya Cinna wa Dakin 'Ya'yan Matarsa Wuta
Rundunar 'yan sanda a jihar Ondo da ke kudu maso yammacin Najeriya ta kama wani mutum bisa zargin kunnawa 'ya'yan matarsa wuta.
Jami'in hulda da jama'a a rundunar...
Uganda ta Harba Bama-Bamai ta Sama Kan ‘Yan Tawaye a DR Congo
Uganda ta Harba Bama-Bamai ta Sama Kan 'Yan Tawaye a DR Congo
Kasar Uganda ta harba bama-bamai ta sama kan maboyar 'yan tawayen ADF a DR Congo a wajen yankunan da ba sa cikin inda kasar tare da kwabciyarta jamhuriyar...
Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe ‘Yan Bindiga Lokacin da Suke Girbi a Gonakinsu
Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe 'Yan Bindiga Lokacin da Suke Girbi a Gonakinsu
Dakarun sojin Najeriya da ke aiki da rundunar Operation Hadarin Daji, sun ce sun kashe 'yan bindiga a kauyen Yar Tashar na Karamar hukumar Maru a jihar...
Bayan Sace Yara 39 : Iyaye Sun Roki Gwamnatin Jiha da ta Ceto Yaransu...
Bayan Sace Yara 39: Iyaye Sun Roki Gwamnatin Jiha da ta Ceto Yaransu Daga Hannun 'Yan Bindiga
Tsagerun yan bindiga sun kai farmaki wata gona a karamar hukumar Faskari da ke jihar Katsina inda suka yi awon gaba da yara...
Hadimin Mataimakin Gwamnan Kwara, Kehinde Obafemi ya Riga mu Gidan Gaskiya
Hadimin Mataimakin Gwamnan Kwara, Kehinde Obafemi ya Riga mu Gidan Gaskiya
Kehinde Obafemi, hadimin mataimakin gwamnan jihar Kwara, Kayode Alabi, ya riga mu gidan gaskiya ranar 30 ga watan Oktoba, 2022.
A wata sanarwa da Sakataren watsa labarai na mataimakin gwamnan...












