Home Taska Page 92

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

‘Yan Sandan Jihar Jigawa Sun Kama Mutane 2 da Ake Zargi da Garkuwa da...

0
'Yan Sandan Jihar Jigawa Sun Kama Mutane 2 da Ake Zargi da Garkuwa da Mahaifiyar Sanata Abdulkarim Abdulsalam   Jigawa - Yan sanda a Jihar Jigawa sun kama mutane biyu da ake zargi da kashe jami'in hukumar shige da fice da...

Jami’an NDLEA Sun Kama Matafiya 2 Dauke da Bindigogi 18 da Harsasai 1,300

0
Jami'an NDLEA Sun Kama Matafiya 2 Dauke da Bindigogi 18 da Harsasai 1,300   Jami'an tsaro sun kama wasu matafiya biyu dauke da bindigogi goma sha takwas da harsasai sama da 1,300. Jami'an NDLEA na binciken motocin ne don duba ko safarar...

Sarkin Yarbawa ya Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Game da Yajin Aikin ASUU

0
Sarkin Yarbawa ya Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Game da Yajin Aikin ASUU   Babban Sarkin yarbawa, Ooni na Ife, Oba Adeyeye Enitan Ogunwusi, ya gargaɗi gwamnatin tarayya game da yajin aikin ASUU. Basaraken ya bukaci FG ta gaggauta magance yajin aikin don dakile...

Ina Danasanin Cire Al’aurata ‘Daya – Mata-Maza

0
Ina Danasanin Cire Al'aurata 'Daya - Mata-Maza   Wata kyakkyawar budurwa ta bayyana damuwarta a TikTok bayan ta cire daya daga cikin al’aurarta Matashiyar mai suna @Ifyberry1 a TikTok ta yi ikirarin cewa an haifeta da al’aurar namiji da mace. Ify ta ce...

Cutar Annobar Ebola ta Sake Barkewa a Uganda

0
Cutar Annobar Ebola ta Sake Barkewa a Uganda Wani matashi da ya kamu da cutar ebola a kasar Uganda ya rasu, yayin da jami'an lafiya suka tabbatar da sake barkewar wannan annoba. Ministan lafiyan Uganda ya fada wa manema labarai cewa...

Amai da Gudawa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 12 a Sansanin Tsoffin Mayakan Boko...

0
Amai da Gudawa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 12 a Sansanin Tsoffin Mayakan Boko Haram   Annobar amai da gudawa ta yi sanadin mutuwar wani adadi na mazauna sansanin Shokari da aka tsugunnar da tsoffin mayakan Boko Haram da iyalansu a...

Shimfida Bututun Iskar Gas: Najeriya da Morocco Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar

0
Shimfida Bututun Iskar Gas: Najeriya da Morocco Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar   Kasashen Morocco da Najeriya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar da za ta bayar da damar shimfida bututun iskar gas daga Najeriya zuwa Morocco. Aikin na tsawon kilomita 7,000 zai...

Harajin Basu Kariya: ‘Yan Bindiga Sun Karbi N19m da Kwale-Kwale a Kauyukan Zamfara

0
Harajin Basu Kariya: 'Yan Bindiga Sun Karbi N19m da Kwale-Kwale a Kauyukan Zamfara   Yan bindiga suna cigaba da cin karensu babu babbaka a wasu yankuna na Jihar Zamfara da sauran jihohin arewa maso yamma da tsakiya. Rahotanni sun nuna cewa yan...

Rasha ta yi Martani Kan Rashin Gayyatarta Jana’izar Sarauniya Elizabeth

0
Rasha ta yi Martani Kan Rashin Gayyatarta Jana'izar Sarauniya Elizabeth   Jami'an ma'aikatar diflomasiyyan kasar Rasha sun ce rashin gayyatarsu jana'izar Sarauniya Elizabeth bai dace ba. Gwamnatin ta Rasha tace ofishin jakadancin Birtaniya ta aike mata da sakon daliln rashin gayyatarsu. Masarauta da...

Kuma Dai, Kotu ta Dage Zaman Gwamnatin Tarayya da ASUU

0
Kuma Dai, Kotu ta Dage Zaman Gwamnatin Tarayya da ASUU   Kotun Ma'aikata Ta Kasa ta dage zaman karar da gwamnatin tarayya ta shigar kan kungiyar Malaman Jami'a (ASUU) zuwa ranar Litinin 19 ga Satumba, 2022. A zaman da akayi ranar Juma'a,...
- Advertisement -
Latest News
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBUƁaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a Abuja