Gidauniyar Aminu Magashi ta Bada Tallafin Keken Guragu a Kwalejin Sa’adatu Rimi
Gidauniyar Aminu Magashi ta Bada Tallafin Keken Guragu a Kwalejin Sa'adatu Rimi
Gidauniyar ta Aminu Magashi ta bada tallafin keken Guragu a kwalejin sa'adatu Rimi Dake jihar kano
Hakan ya biyo bayan wani malami dake koyarwa a kwalejin mai suna malam...
Shahararren Malamin Islama a Jihar Kwara ya Rasu Sakamokon Ambaliyar Ruwa
Shahararren Malamin Islama a Jihar Kwara ya Rasu Sakamokon Ambaliyar Ruwa
Wani shahararren Malamin Islama a jihar Kwara, Sheikh Abdulganiyu Nuraini, ya rasu sakamakon Ambaliyar ruwa.
Bayanai sun nuna cewa ruwan ya yi awon gaba da motar Malamin tare da wasu...
Gwamnatin Tarayya ta Shigar da Kamfanin Meta a Kotu
Gwamnatin Tarayya ta Shigar da Kamfanin Meta a Kotu
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta shigar da kamfanin Meta Platforms Incorporated a kotu a Abuja tana neman a biya ta N30bn.
Gwamnatin ta yi karar Kamfanin Meta wacce ta mallaki Facebook, Instagram da...
Shugaba Buhari ya Samu Tattaba Kunne ta Farko
Shugaba Buhari ya Samu Tattaba Kunne ta Farko
Iyalan shugaban kasa Muhammadu Buhari sun samu karuwa, sun samu tattaba kunne ta farko.
Jikar shugaban kasar, Aisha Mukhtar wacce ta aure Khalid Wambai a shekarar bara ta haifi kyakkyawar diyarta mace.
Aisha diyace...
Magidanci ya Mutu Bayan Shan Kwalaben Burkutu Guda 9 a Plateau
Magidanci ya Mutu Bayan Shan Kwalaben Burkutu Guda 9 a Plateau
Wani magidanci a karamar hukumar Bokkos ta Jihar Plateau ya rasu bayan shan kwalaben burkutu guda 9 a Plateau.
Rahotanni sun bayyana cewa mutumin da ba a bayyana sunansa ba...
Mutane 4 Sun Rasa Rayukansu a Jihar Kogi Bayan Cin Amala
Mutane 4 Sun Rasa Rayukansu a Jihar Kogi Bayan Cin Amala
Rahotanni daga garin Mopa da ke jihar Kogi a Najeriya, na cewa wasu mutum hudu yan gida daya sun mutu, bayan kammala cin Amala.
Mutanen sun hada da mahaifi da...
Trump ya Shigar da Karar Talabijin na CNN Gaban Kotu
Trump ya Shigar da Karar Talabijin na CNN Gaban Kotu
Tsohon shugaban Amurka Donald Trump ya maka gidan Talabijin na CNN kotu bisa zargin bata masa suna.
Trump ya zargi sanannen gidan talabijin din na Amurka da bata masa suna, inda...
Abinda ya Faru da Siyama Mai Shekari 3 a Duniya
Abinda ya Faru da Siyama Mai Shekari 3 a Duniya
Siyama ta rasu ranar Alhamis 29-09- 2022 kimanin karfe 4 na yamma a dalilin Fyade da wanda ake tuhuma wani Idi (Baba Idi) mai shekaru kimanin 40 zuwa sama, dake...
Kotun Kolin Indiya ta Bawa Mata Damar Zubar da Ciki
Kotun Kolin Indiya ta Bawa Mata Damar Zubar da Ciki
Kotun Kolin Indiya ta ce dukkan mata ciki har da marasa aure suna iya zubar da ciki ko da juna biyun ya haura mako 24.
Hukuncin kotun ya zo ne baya...
Kashe Sojoji: ‘Yan Najeriya Sun Nuna Bacin Rai Kan Bidiyon da ke Yawo a...
Kashe Sojoji: 'Yan Najeriya Sun Nuna Bacin Rai Kan Bidiyon da ke Yawo a Shafukan Sada Zumunta
Wani bidiyo da aka yada a shafukan sada zumunta yana nuna gawawwakin sojojin da aka ba da rahoton cewa 'yan bindiga ne suka...













