Home Taska Page 92

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

‘Yan Bindiga Sun ƙone Sashin Hedkwatar ƙaramar Hukumar Ezza ta Arewa a Jihar Ebonyi

0
'Yan Bindiga Sun ƙone Sashin Hedkwatar ƙaramar Hukumar Ezza ta Arewa a Jihar Ebonyi   Miyagun 'yan bindiga sun bi dare, sun cinna wa wani sashin ƙaramar hukumar Ezza ta arewa a jihar Ebonyi, kudu maso gabashin Najeriya. Shugaban ƙaramar hukumar, Chief...

‘Yan Bindiga Sun Tarwatsa Taron Mambobin Jam’iyyar LP a Enugu

0
'Yan Bindiga Sun Tarwatsa Taron Mambobin Jam'iyyar LP a Enugu   Tsagerun yan bindiga sun sake tarwatsa taron mambobin jam'iyyar LP wacce Peter Obi ke takarar shugaban kasa a Enugu. Rahotannin da aka tattara sun nuna cewa maharan sun buɗe wuta a...

Kwamandan ‘Yan Ta’addan da Suka Sace mu ya Bukaci na Aure Shi – ‘Daya...

0
Kwamandan 'Yan Ta'addan da Suka Sace mu ya Bukaci na Aure Shi - 'Daya Daga Cikin Fasinjojin Jirgin Kasa na Kaduna-Abuja   Arzurfa Lois, budurwa mai shekaru 21 da kwamandan ‘yan ta’adda da suka sace fasinjojin jirgin kasa yaso aura tace...

Hukumar Lafiya ta Duniya ta Gargadi Kasashen Duniya Kan su yi Hattara da Magungunan...

0
Hukumar Lafiya ta Duniya ta Gargadi Kasashen Duniya Kan su yi Hattara da Magungunan Tari na Yara   Najeriya ta gargadi 'yan kasarta da su guji yin amfani da wasu nau'ukan magungunan tari wadanda ake alakanta su da sanadin mutuwar mutane...

Rashin Jituwa ya Kunno Kai Tsakanin ƙungiyar Ma’aikatan Lafiya da Shugabancin Asibitin Aminu Kano

0
Rashin Jituwa ya Kunno Kai Tsakanin ƙungiyar Ma'aikatan Lafiya da Shugabancin Asibitin Aminu Kano   Wata taƙaddama da ta taso tsakanin gamayyar kungiyar ma'aikatan lafiya ta JOHESU da shugabancin asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano a Najeriyan, na barazana ga dumbin...

Shugaba Buhari ya Miƙa Saƙon Ta’aziyyarsa ga Iyalan Waɗanda Hatsarin Kwale-Kwale ya Rutsa da...

0
Shugaba Buhari ya Miƙa Saƙon Ta'aziyyarsa ga Iyalan Waɗanda Hatsarin Kwale-Kwale ya Rutsa da su a Anambra   Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayar da umarnin sake yin duba don inganta matakan kiyaye afkuwar haɗurra a tsarin sufurin ruwa na ƙasar,...

Hare-Haren da Rasha ta Kai wa Ukraine a Yau

0
Hare-Haren da Rasha ta Kai wa Ukraine a Yau   Da safiyar yau Litinin ne aka wayi gari Rasha ta kai hare-hare da dama a manyan biranen Ukraine. Ga dai jerin hare-haren da muka san an kai zuwa yanzu: A ƙalla an harba...

Sojoji a Iran Sun Harba Hayaki Mai sa Hawaye Domin Tarwatsa Masu Zanga-Zanga

0
Sojoji a Iran Sun Harba Hayaki Mai sa Hawaye Domin Tarwatsa Masu Zanga-Zanga   Kafofin yaɗa labaran Iran sun ce sojoji sun harba hayaki mai sa hawaye domin tarwatsa masu zanga-zanga a wurare daban-daban da ke sassan ƙasar. Duk da toshe kafofin...

Gobara ta Tashi a Majalisar Dokokin Jihar Kogi

0
Gobara ta Tashi a Majalisar Dokokin Jihar Kogi   Rahotanni daga jihar Kogi a arewa ta tsakiyar Najeriya na cewa gobara ta tashi a majalisar dokokin jihar. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa gobarar ta tashi ne da safiyar yau Litinin, sai...

ɗan Majalisar Dokokin Jihar Katsina ya Rasu a Saudiyya

0
ɗan Majalisar Dokokin Jihar Katsina ya Rasu a Saudiyya   Wani ɗan majalisar dokokin jihar Katsina a arewa maso yammacin Najeriya, Dr Ibrahim Aminu Kurami, ya rasu a Saudiyya. Ɗan majalisar mai wakilar mazaɓar ƙaramar hukumar Bakori ya je Saudiyyan ne don...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno