An Kama Matashi da Wandon Al’adan Mata a Jihar Ogun
An Kama Matashi da Wandon Al'adan Mata a Jihar Ogun
Wani matashi da ake zargin dan kungiyar asiri ne ya shiga hannun jami'an tsaron Amotekun.
Har yanzu ana fama da matsalar yin amfani da kayan al'adan yan mata wajen tsafe-tsafe.
Jami'an hukumar...
Ƴan Bindiga Sun Hallaka Mutane Biyu a Katsina
Ƴan Bindiga Sun Hallaka Mutane Biyu a Katsina
Rundunar ƴan sanda a jihar Katsina da ke arewacin Najeriya ta tabbatar da cewa ƴan fashi sun kashe mutum biyu lokacin da suka kai hari a wani ƙauye da ke ƙaramar hukumar...
Almundahana: Kotu ta Wanke Saminu Turaki
Almundahana: Kotu ta Wanke Saminu Turaki
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a garin Dutse ta wanke tsohon gwamnan jihar Jigawa Saminu Turaki daga tuhumar da hukumar EFCC ke yi masa ta almundahana da kuɗi naira biliyan 8.3.
Hukumar yaƙi...
Shugaban Uganda ya Haramta wa Masu Maganin Gargajiya Jinyar Masu Ebola a Fadin ƙasar
Shugaban Uganda ya Haramta wa Masu Maganin Gargajiya Jinyar Masu Ebola a Fadin ƙasar
Shugaban ƙasar Uganda Yoweri Musaveni ya gargaɗi masu maganin gargajiya su daina karɓar masu Ebola da sunan yi masu magani.
Hakan na zuwa ne bayan da wani...
Bam ya Kashe Sojoji 18 a Syria
Bam ya Kashe Sojoji 18 a Syria
Rahotanni daga Syria na cewa bam da aka tayar a jikin wata bas ya kashe akalla sojoji 18.
Bam ɗin ya fashe ne a wajen Damascus yau da safe, kuma baya ga rasa rai...
Akwai Yuwuwar Samun ƙarin Ambaliyar Ruwa – NiMet
Akwai Yuwuwar Samun ƙarin Ambaliyar Ruwa - NiMet
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa har yanzu halin ambaliyar ruwan da aka shiga bai kare ba.
Yankunan Arewa maso yamma, da arewa ta tsakiyane suka fi samun barazanar Ambaliyar a wannan shekarar.
Hukumar kula...
Ghana ta Ceto ‘Yan Najeriya 21 Daga Hannun Masu Safarar Mutane
Ghana ta Ceto 'Yan Najeriya 21 Daga Hannun Masu Safarar Mutane
Ghana ta mayar da ƴan Najeriya 21 gida, bayan ceto su daga hannun masu safarar mutane a Accra babban birnin kasar.
A ranar Talatar da ta gabata ne mahukuntan na...
Cutar Kwalara ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 117 a Malawi
Cutar Kwalara ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 117 a Malawi
Yawan masu kamuwa da cutar kwalara a Malawi ya ninka sau uku a cikin wata biyu, inda hukumomi ke fafutikar yadda za su shawo kan matsalar.
Ya zuwa yanzu, ɓarkewar kwalarar...
Kimanin Mutane Miliyan ɗaya Ambaliyar Ruwa ta Tagayyara a Sudan ta Kudu
Kimanin Mutane Miliyan ɗaya Ambaliyar Ruwa ta Tagayyara a Sudan ta Kudu
Majalisar Dinkin Duniya ta ce sama da mutum 900,000 ne ambaliyar ruwa ta shafa a yankuna 29 na kasar Sudan ta kudu.
Ofishin kula da bayar da agaji na...
Bincike ya Nuna Cewa Cutar Corona ta fi Nace wa Tsofaffin Mata
Bincike ya Nuna Cewa Cutar Corona ta fi Nace wa Tsofaffin Mata
Wani bincike da masana suka yi a jami’ar Glasgow da ke Scotland ya nuna cewa cutar corona ta fi nace wa mata da suke da yawan shekaru.
Kuma a...













