Home Taska Page 90

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Hukumar EFCC ta Kama Ma’aikatan Banki 12 da Zargin Satar kuɗaɗe

0
Hukumar EFCC ta Kama Ma'aikatan Banki 12 da Zargin Satar kuɗaɗe   Hukumar yaƙi da almundahana a Najeriya ta EFCC ta kama ma'aikatan banki 12 da zargin satar kuɗaɗe a wuraren aikinsu a Jihar Enugu da ke kudancin ƙasar. A cewar hukumar,...

Manomi Yayiwa Wata Mata Yankan Rago

0
Manomi Yayiwa Wata Mata Yankan Rago   Daga Hassana Magaji Ana Zargin Wani Manomi Mai Suna Tafiya da Yiwa Wata Mata Mai Suna Hajjo Yankan Rago, Wanda Yayi Sanadiyyar Mutuwar ta Nan Take. Lamarin dai Ya Aukune a Wani Gari da Ake kira...

Yadda Budurwa ta Hallaka Saurayinta Har Lahira a Jihar Nasarawa

0
Yadda Budurwa ta Hallaka Saurayinta Har Lahira a Jihar Nasarawa   Wata yarinya ta hallaka saurayinta a bayan dakin Otal cikin dare a jihar Nasarawa ranar Laraba. Yarinyar ta aikata wannan aika-aika ne sakamakon rashin jituwa da ya auku tsakanin masoyan. An garzaya...

‘Yan Sandan Jihar Kaduna Sun Gayyaci Mutane 5 Kan Mutumin da Aka Rufe Tsirara...

0
'Yan Sandan Jihar Kaduna Sun Gayyaci Mutane 5 Kan Mutumin da Aka Rufe Tsirara na Tsawon Shekaru 20   Yan sanda a Kaduna sun gayyaci mutane biyar domin taimaka musu da bincike kan mutumin da aka gano an rufe a daki. A...

An Tsinci Gawar ‘Yan Ci-rani 15 a ƙasar Tunisia

0
An Tsinci Gawar 'Yan Ci-rani 15 a ƙasar Tunisia   Dakarun tabbatar da tsaro na gaɓar teku a ƙasar Tunisia sun ce sun tsinci gawa 15 waɗanda ruwa ya hakaɗo zuwa gaɓar ruwan birnin Mahdia. Jami’an suka ce gawarwakin sun zugwanye, wani...

Gwamnatin Najeriya za ta Daukaka ƙara Kan Nnamdi Kanu

0
Gwamnatin Najeriya za ta Daukaka ƙara Kan Nnamdi Kanu   Gwamnatin Najeriya ta ce tana duba hukuncin da kotu ta yanke na yin watsi da ƙarar da gwamnati ta shigar kan shugaban kungiyar IPOB, mai rajin ƴantar da yankin Biafra. Kotu a...

Matsalar Tsaro: Gwamnatin Zamfara ta Garƙame ƙananan Hukumomi Uku

0
Rashin Tsaro: Gwamnatin Zamfara ta Garƙame ƙananan Hukumomi Uku   Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta ɗauki matakin dakatar da kowace irin hada-hada a wasu yankunanta da ke fama da matsalar tsaro. A cikin wata sanarwa da gwamnatin jihar ta fitar a...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 9 a Jihar Zamfara

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 9 a Jihar Zamfara   'Yan fashin daji sun yi harbin mai uwa-da-wabi kan mutanen da suka je cin kasuwa a Tashar 'Yar Sahabi cikin yankin Ƙaramar Hukumar Maru ta Jihar Zamfara, inda suka kashe mutum...

Kungiyar ASUU ta Janye Yajin Aiki

0
Kungiyar ASUU ta Janye Yajin Aiki Kungiyar malaman jami'a a Najeriya, ASUU ta sanar da jinkirta yajin aikin da mambobinta suka shafe wata takwas suna yi. Dokta Chris Piwuna, mataimakin shugaban kungiyar ta ASUU ya tabbatar wa BBC labarin, inda ya...

Kotu ta Sallami Shugaba Kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu

0
Kotu ta Sallami Shugaba Kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu   FCT Abuja - Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta sallami shugaban haramtaciyyar kungiyar Indigenous People of Biafra, IPOB, Nnamdi Kanu, Channels Television ta rahoto. Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta