Farin Rakumin dawa da bincike ya nuna shi ne guda daya tak a duniya dake yankin Garissa na kasar Kenya, an bayar da rahoton cewar ya samu juna biyu.

A watan Fabrairun shekarar 2017 ne dai aka haifi wannan farin rakumin dawa a dajin Hirola dake yankin Garissa abkasar ta Kenya dake yankin gabashin Afurka.

Mutane da dama ne, a shafukan sada zumunta suka bayyana murna da farincikinsu lokacin da hukumar kula da gandun dajim ta bayar da labarin.

The post Farin Rakumin dawa guda daya tak a duniya ya samu juna biyu appeared first on Daily Nigerian Hausa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here