Najeriya: An Samu  Wasu Daga Cikin Mutane Sun Kamu da Korona Ranar Litinin

 

  Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya NCDC ta ce adadin mutanen da annobar korona ta harba a ƙasar sun kai 62,111 bayan da aka gano ƙarin mutum 119 da suka kamu da cutar ranar Litinin.

Adadin wadanda su ka rasa rayukansu sanadin cutar kawo yanzu ya kai mutun 1,132, yayin da a ka sallami mutun 57,571.

A jihar Legas an samu karin mutum 119 da suka kamu da cutar, sai FCT mai mutum 26.

Sai jihar Filato mai mutun 9, sai Edo mai mutun 4.

Jihar Oyo mai 2, inda a karshe jihar Nasarawa ke da mutun 1 tal.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here