Mutanen Yankin Madamai da Kacecere da ke Jahar Kaduna Sun Koka da Rashin Tsaro

0
Mutanen Yankin Madamai da Kacecere da ke Jahar Kaduna Sun Koka da Rashin Tsaro   Jami'an tsaro a kananan hukumomin Kaura da Zangon Kataf na jahar Kaduna sun sake gano gawawwaki 3 a yankunan. Tuni mazauna kauyukan Madamai da Kacecere suka fara...

An Kashe Mijin Marigayiya Farfasa Dora Akunyili, Dr Chike Akunyili

0
An Kashe Mijin Marigayiya Farfasa Dora Akunyili, Dr Chike Akunyili   An kashe Dr Chike Akunyili, miji ga tsohuwar Shugabar Hukumar da ke kula da ingancin abinci da magunguna a Najeriya ta NAFDAC, marigayiya Farfesa Dora Akunyili. An kashe shi ne tare...

 Hukumar FAAN ta Shirya Rufe Filin Jirgin Saman Jahar Kebbi

0
 Hukumar FAAN ta Shirya Rufe Filin Jirgin Saman Jahar Kebbi   Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya ta kammala shirye-shiryen rufe filin jirgin saman jahar Kebbi da ke Birnin-Kebbi, saboda gaza biyan bashin da ya kai naira miliyan 33. Rahotanni...

Jahar Kaduna Zata Datse Layukan Sadarwa a Sassan Jahar

0
Jahar Kaduna Zata Datse Layukan Sadarwa a Sassan Jahar   Gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya sanar da al'ummar jaharsa cewa su shirya ya domin za a katse layukan sadarwa a kokarin da jami'an tsaro ke yi na kaddamar da hari kan...

Sanata Teslim Folarin ya yi Karin Bayani Kan Aikin Wutar Lantarkin Mambila

0
Sanata Teslim Folarin ya yi Karin Bayani Kan Aikin Wutar Lantarkin Mambila   Teslim Folarin ya yi bayanin abin da ya jawo bata lokaci a kwangilar Mambila. ‘Dan majalisar yana sa rai nan da karshen shekara ‘yan kwangila su soma aiki. Folarin ya...

Yawan Tambayoyi: Tsohon Shugaban ‘Yan Sandan Kasar Kenya ya Naushi Lauya a Kotu

0
Yawan Tambayoyi: Tsohon Shugaban 'Yan Sandan Kasar Kenya ya Naushi Lauya a Kotu   Tsohon darektan ayyukan ‘yan sandan kasar Kenya, John Edward Njeru ya naushi lauya a kotu bayan ya dame shi da tambayoyi. Sanadiyyar hakan lauyan, Alex Kimani ya samu...

PDP ta Mutu Muddin ta Kai Takara Zuwa Arewa a 2023 –  Ohanaeze

0
PDP ta Mutu Muddin ta Kai Takara Zuwa Arewa a 2023 -  Ohanaeze Ohanaeze Ndigbo ta yi wa gwamnonin jahohin Arewa raddi game da batun 2023. Kungiyar ta ja-kunnen jam’iyyar PDP kan ba ‘Dan Arewa tikitin shugaban kasa. Kakakin Ohanaeze Ndigbo yace...

Rundunar ‘Yan sandan Jahar Kano ta Dakile Yunkurin Sace Mutane, ta Kama Wanda Ake...

0
Rundunar 'Yan sandan Jahar Kano ta Dakile Yunkurin Sace Mutane, ta Kama Wanda Ake Zargi   Hukumar 'yan sandan jahar Kano ta yi nasarar dakile wani yunkuri na garkuwa da mutane a kauyen Danzabuwa, da ke karamar hukumar Bichi. Hakan ya kasance...

Datse Layukan Sadarwa a Jahohin Arewa Maso Yamma na Barazana ga Kasuwanci

0
Datse Layukan Sadarwa a Jahohin Arewa Maso Yamma na Barazana ga Kasuwanci   Rahoton SBM ya ji ta bakin jama'a mazauna jahohin Zamfara, Katsina da Kaduna kan datse layikan sadarwa. Kamar yadda wadanda aka ji ta bakinsu suka bayyana, sun koka da...

Rami ya Rufta da Mahaka Ma’adanai a Jahar Benue, 3 Sun Rasa Rayukansu

0
Rami ya Rufta da Mahaka Ma'adanai a Jahar Benue, 3 Sun Rasa Rayukansu   A jahar Benue, wasu mahaka ma'adanai sun hallaka yayin da suke tsaka da aiki a cikin rami. Rahotanni sun bayyana cewa, lamarin ya faru ne da sanyin safiyar...