Shugaban Kasan Najeriya da ya Fara Jawo Mata da Matasa Cikin Gwamatinsa

0
Shugaban Kasan Najeriya da ya Fara Jawo Mata da Matasa Cikin Gwamatinsa   Shehu Shagari ne ya fara tafiya da mata da matasa a Gwamatinsa a 1978. A gwamnatin Shagari ne irinsu Ebun Oyagbola suka fara rike mukamai. A Najeriya da mafi yawan...

Akwai Aljanu Muminai, Daga Cikin su Akwai Mabiya Darikar Tijjaniya Biliyan 3 – Sheikh...

0
Akwai Aljanu Muminai, Daga Cikin su Akwai Mabiya Darikar Tijjaniya Biliyan 3 - Sheikh Dahiru Bauchi   Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya ce Aljanu biliyan uku su ka karbi Darikar Tijjaniya. Babban Malamin ya ce daga cikin wadannan Aljanu, akwai mukaddamai miliyan...

Gwamna Samuel Ortom ya Bayyana Gwamnan Jahar Kaduna a Matsayin Makiyin Kasar nan na...

0
Gwamna Samuel Ortom ya Bayyana Gwamnan Jahar Kaduna a Matsayin Makiyin Kasar nan na Hakika Gwamna Samuel Ortom ya bayyana takwaransa na jahar Kaduna a matsayin makiyin Najeriya. Gwamnan na Benuwai ya kuma bayyana cewa Malam Nasir El-Rufai na daya daga...

‘Yan Sanda 7 Sun Rasa Rayukansu a Harin da ‘Yan Bindiga Suka Kai Ofishin...

0
'Yan Sanda 7 Sun Rasa Rayukansu a Harin da 'Yan Bindiga Suka Kai Ofishin 'Yan Sanda a Yankin Kudu   'Yan bindiga da suke kaiwa 'yan sanda da ofisoshinsu hari sun sauya salo a inda suka koma yankin kudu-kudu na kasar...

Gwamnan Jahar Kogi ya Nada Mai Aikin Share-Share a Matsayin Babban Mai Taimaka Masa...

0
Gwamnan Jahar Kogi ya Nada Mai Aikin Share-Share a Matsayin Babban Mai Taimaka Masa Kan Tsafta   Gwamna Bello na jahar Kogi ya nada Peter Aliyu, mai aikin share-share, a matsayin babban mai taimaka masa kan tsafta. A cewar SSG na jahar,...

CACOVID ta Kashe Kimanin N25bn – Gwamnan Babban Bankin Najeriya

0
CACOVID ta Kashe Kimanin N25bn - Gwamnan Babban Bankin Najeriya   A shekarar 2020, bayan gwamnatin tarayya, kamfanoni masu zaman kansu sun bada gudunmuwar kudade na raba tallafi ga talakawa. Kamfanonin sun radawa kansu suna gamayyar yaki da Korona wato CACOVID. Gwamnan CBN...

Rikici ya Kunno Kai a Kungiyar Kwankwasiyya ta Jahar Kano

0
Rikici ya Kunno Kai a Kungiyar Kwankwasiyya ta Jahar Kano Rikicin cikin gida ya kaure a Kwankwasiyya ta jahar Kano bayan an zargi wani mabiyin tafiyar da yunkurin son fitowa takarar gwamna. Kamar yadda hadimin Kwankwaso, Sanusi Surajo yayi magana, ya...

Ganin Jinjirin Watan Shawwal Ranar Talata, 29 ga Watan Ramadana da Kamar Wuya –...

0
Ganin Jinjirin Watan Shawwal Ranar Talata, 29 ga Watan Ramadana da Kamar Wuya - Kwamitin Duban Wata   Da alamun azumin 30 Musulmai zasu yi bana yayinda kwamitin duban wata tace ba zai yiwu a ga wata ranar Talata a Najeriya...

Rokan da Kasar Sin ta Harba Sararin Samaniya a Watan Afrilu 2021 na Shirin...

0
Rokan da Kasar Sin ta Harba Sararin Samaniya a Watan Afrilu 2021 na Shirin Dawowa Duniya   Wani Rokan da kasar Sin ta harba sararin samaniya na shirin fadowa duniya wannan makon. Masana sun bayyana cewa ba'a san takamammen inda wannan roka...

Ministan Sufuri,Rotimi Amaechi ya Fadi Dalilin Dakatad da Shugabar NPA, Hadiza Bala Usman

0
Ministan Sufuri,Rotimi Amaechi ya Fadi Dalilin Dakatad da Shugabar NPA, Hadiza Bala Usman   An dakatad da shugabar hukumar tashoshin jiragen ruwa a Najeriya NPA, Hadiza Bala Usman, domin bada dama don gudanar da bincike kan wasu kudaden da ake zargin...