Rundunar Sojojin Najeriya ta Kashe ‘Yan Kungiyar IPOB 11
Rundunar Sojojin Najeriya ta Kashe 'Yan Kungiyar IPOB 11
Rundunar Sojojin Najeriya ta ce ta kashe wasu mambobin haramtaciyyar kungiyar nan ya Biafra su 11.
An kashe maharan ne a yayinda suka kaddamar da hari kan rundunar' yan sanda na karamar...
Dalilan da Yasa Kotun Koli ta Soke Jam’iyyun Siyasa 74
Dalilan da Yasa Kotun Koli ta Soke Jam'iyyun Siyasa 74
Bayan shekara daya ana fafatawa a kotu, abin ya zo karshe.
Kotun Koli ta rraba gardama tsakanin INEC da jam'iyyun siyasa 74 da aka soke.
Kotun ta ce hukumar INEC na da...
Gwamnatin Tarayya ba ta bi Ka’ida ba Wajen Dakatar da Shugabar NPA , Hadiza...
Gwamnatin Tarayya ba ta bi Ka'ida ba Wajen Dakatar da Shugabar NPA , Hadiza Bala Usman
Gwamnatin Tarayya ba ta bi ka’ida wajen dakatar da Hadiza Bala Usman ba .
A doka ya kamata a sanar da shugabar NPA laifin da...
Ka Fito ka Dinga yi wa ‘Yan Najeriya Magana Tunda ba Garba Shehu da...
Ka Fito ka Dinga yi wa 'Yan Najeriya Magana Tunda ba Garba Shehu da Adesine Muka Zaba ba - Melaye ga Shugaba Buhari
Tsohon sanata da ya taba wakiltar mazabar Kogi ta yamma, Dino Melaye yace 'yan Najeriya Buhari suka...
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Karamar Hukumar Magama Dake Jahar Neja
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Karamar Hukumar Magama Dake Jahar Neja
Miyagun ‘Yan bindiga sun kuma aukawa wani Kauye a cikin jahar Neja.
Wannan karo an hallaka mutane bakwai a karamar hukumar Magama .
‘Yan bindigan sun dura garin Yangalu dauke da...
Kowacce Doka na Saka Domin Amfanin ‘Yan Kasa Sai an Karya – Shugaba Buhari
Kowacce Doka na Saka Domin Amfanin 'Yan Kasa Sai an Karya - Shugaba Buhari
Shugaba Buhari ya koka da yadda wasu 'yan Najeriya basu tausayawa kasar su kwata-kwata.
Shugaban kasan yace kowacce doka ya saka domin amfanin 'yan kasa sai an...
Kasashen Afrika 7 da ‘Dan Najeriya Zai Iya Zuwa a Mota
Kasashen Afrika 7 da 'Dan Najeriya Zai Iya Zuwa a Mota
Akwai wasu kasashe dake iyaka da Najeriya da mutum zai iya zuwa a mota don yawon bude ido ba tare da hawa jirgi ba.
Tafiya a mota na da amfani...
Alpha Beta Consulting: Bode George ya yi Kira ga Hukumar EFCC da ta Binciki...
Alpha Beta Consulting: Bode George ya yi Kira ga Hukumar EFCC da ta Binciki Tinubu
Bode George ya yi kira ga hukumar EFCC ta binciki Asiwaju Bola Tinubu.
Jagoran adawar ya ce bai kamata irinsu Bola Tinubu suna neman mulki ba.
George...
Ministan Sadarwa, Dr Isa Ali Pantami ya Lashe Lambar Yabo
Ministan Sadarwa, Dr Isa Ali Pantami ya Lashe Lambar Yabo
Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami ya zama gwarzon Ministan shekarar nan ta 2021.
Mujallar People and Power ce ta ba Ministan sadarwan wannan lambar yabo.
Hakan na zuwa ne lokacin da aka...
‘Yan Boko Haram na Neman Dawowa Borno da Kewaye – Ali Ndume
‘Yan Boko Haram na Neman Dawowa Borno da Kewaye - Ali Ndume
Ali Muhammad Ndume ya koka da halin da ake ciki a jahohin Arewa maso gabas.
Sanatan ya bayyana cewa ‘Yan Boko Haram na neman dawowa Borno da kewaye.
‘Dan Majalisar...




















