‘Yan Bindiga Sun Sace Masallata 40 a Jahar Katsina
'Yan Bindiga Sun Sace Masallata 40 a Jahar Katsina
Wasu 'yan bindiga sun afkawa masallaci a jahar Katsina, inda suka sace mutane sama da 40.
An ruwaito cewa, sun shigo ne cikin dare suka sace masallatan yayin da suke sallar Tahajjud.
Shaidu...
Dakarun sojojin kasan Najeriya Sun Kashe ‘Yan Bindiga 48 da Kwamandojinsu 5 a Jahar...
Dakarun sojojin kasan Najeriya Sun Kashe 'Yan Bindiga 48 da Kwamandojinsu 5 a Jahar Zamfara
Dakarun sojojin kasan Najeriya karkashin atisayen Operation Tsare Mutane sun sheke 'yan bindiga 48 da kwamandojinsu 5.
Hakan ta faru ne a samamen da suka kai...
Gwamnan da ya ke Korar Ma’aikata Bai da ta Cewa a Kai na –...
Gwamnan da ya ke Korar Ma’aikata Bai da ta Cewa a Kai na - Gwamna Ortom ga Gwamna El-Rufa'i
Gwamnan jahar Benuwai, Samuel Ortom, ya sake yi wa Nasir El-Rufai raddi.
Ortom ya yi martani ne bayan El-Rufai ya zarge shi...
Makasudin Rikicin Goodluck Jonathan da Nasir El-Rufa’i a 2011
Makasudin Rikicin Goodluck Jonathan da Nasir El-Rufa'i a 2011
Goodluck Jonathan ya ce zargin musgunawa Nasir El-Rufai ba gaskiya ba ne.
Tsohon Shugaban ya ce da farko Gwamna El-Rufai ya nuna ya na tare da shi.
Jonathan ya fadi dalilin da ya...
Yadda Rundunar Sojojin Najeriya ta Kama ‘Yan Boko Haram a Jahar Kano
Yadda Rundunar Sojojin Najeriya ta Kama 'Yan Boko Haram a Jahar Kano
Hankulan jama'ar jahar Kano ya tashi bayan kama wasu mutum 13 da ake zargin 'yan Boko Haram ne a Hotoro.
Mazauna yankin sun tabbatar da cewa an fara gangami...
Mutane 11 Sun Rasa Rayukansu a Harin da ‘Yan Bindiga Suka Kai ƙaramar Hukumar...
Mutane 11 Sun Rasa Rayukansu a Harin da 'Yan Bindiga Suka Kai ƙaramar Hukumar Safana Dake Jahar Katsina
Wasu yan bindiga sun kai hari a garin Tsatskiya dake ƙaramar hukumar Safana, jahar Katsina inda suka hallaka mutum 11 tare da...
Rundunar Sojojin Najeriya ta Kama ‘Yan Ta’addan Boko Haram 10 a Jahar Kano
Rundunar Sojojin Najeriya ta Kama 'Yan Ta'addan Boko Haram 10 a Jahar Kano
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kamun wasu mutane da ake zargin yan ta'addan Boko Haram ne a jahar Kano.
Mai magana da yawun runduna ta 3 ta...
Mutane 15 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Kifewar Jirgin Ruwa a Jahar Neja
Mutane 15 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Kifewar Jirgin Ruwa a Jahar Neja
Kifewar wani jirgin ruwa ya yi sanadiyyar mutuwar mutane akalla 15, yayin da wasu suka nutse a wani yankin jahar Neja.
An ruwaito cewa, lamarin ya fuwa ne da...
Buhari Bai da Karfin Tunani da Lafiyar Jagorantar Najeriya: Gwamnatin Kaduna ta Musanta Batun...
Buhari Bai da Karfin Tunani da Lafiyar Jagorantar Najeriya: Gwamnatin Kaduna ta Musanta Batun da Aka Alakanta Gwamna El-Rufai da Shi
Gwamnatin jahar Kaduna ta karyata wani wallafar jaridar yanar gizo da aka alakanta da gwamnanta kan Shugaba Muhammadu Buhari.
Gwamnatin...
Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Osun ta Kama Masu Garkuwa da Mutane 8
Rundunar 'Yan Sandan Jahar Osun ta Kama Masu Garkuwa da Mutane 8
Rundunar 'yan sanda a jahar Osun ta yi nasarar kame wasu gungun masu satar mutane.
Rundunar ta bayyana cewa, ta bi diddigin mutanen ne, inda ta gano sun gudo...



















