Jami’an NSCDC sun Kama Mutane 10 Bisa Zargin Fasa Bututun Man Fetur
Jami'an NSCDC sun Kama Mutane 10 Bisa Zargin Fasa Bututun Man Fetur
Hukumar tsaron fararen hula ta NSCDC, reshen jihar Ribas, ta ce ta kama mutum 10 bisa zargin fasa bututun man fetur, da satar ɗanyen mai da kuma safarar...
Dakarun Soji Sun Halaka ‘Yan Ta’adda a Dajin Sambisa da ke Jihar Borno
Dakarun Soji Sun Halaka 'Yan Ta'adda a Dajin Sambisa da ke Jihar Borno
Jami'an rundunar sojin Operation Haɗin Kai sun halaka 'yan ta'adda da dama a wani samame da suka kai dajin Sambisa.
Kakakin hukumar sojin sama ya bayyama cewa sojojin...
Ƴan Bindiga Sun Kashe Limaman Mujami’u 23 a Kaduna – CAN
Ƴan Bindiga Sun Kashe Limaman Mujami’u 23 a Kaduna - CAN
Ƙungiyar Kiristoci a Najeriya wato CAN, ta fitar da wata sanarwa da ke cewa hare-haren ‘yan bindiga sun yi sanadiyyar kashe limaman mujami’u 23 a jihar Kaduna.
Hakazalika, a cikin...
Gwamnan Kano ya dakatar da Shugaban KASCO Bisa Zargin Shi da Sayar da Hatsin...
Gwamnan Kano ya dakatar da Shugaban KASCO Bisa Zargin Shi da Sayar da Hatsin Gwamnati
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayar da umarnin dakatar da shugaban kamfanin samar da kayan aikin gona na jihar (KASCO), bisa zargin shi...
Adadin Yara da ke Rayuwa Cikin Tsananin Talauci a Duniya – UNICEF
Adadin Yara da ke Rayuwa Cikin Tsananin Talauci a Duniya - UNICEF
Asusun Kula da Yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, ya fitar da wani rahoto da ke cewa kimanin yara miliyan 333 na rayuwa cikin kangin talauci a duniya.
Rahoton...
Kotu ta Soke Nasarar Dan Majalisar Jihar Enugu na Jam’iyyar LP
Kotu ta Soke Nasarar Dan Majalisar Jihar Enugu na Jam'iyyar LP
An soke nasarar zaben Honourable Bright Ngene na jam'iyyar Labour Party a jihar Enugu.
Kotun sauraron kararrakin zaben majalisar dokokin jiha ta tsige Ngene a ranar Laraba, 13 ga watan...
Gamayyar Kungiyoyin Fararen Hula a Kano Sun Rusa Shugabancin Rikon Kwarya da Waiya Yake...
Gamayyar Kungiyoyin Fararen Hula a Kano Sun Rusa Shugabancin Rikon Kwarya da Waiya Yake Jagoranta
Gamayyar Kungiyoyin Fararen Hula a Kano Sun sanar da rushen Shugabancin Rikon Kwarya Wanda Ibrahim Waiya yake Jagoranta.
A sanarwar da suka fitarmu yau a Kano,...
Badakalar N7trn: Ana Binciken Mutanen da ke da Alaka da Emefiele
Badakalar N7trn: Ana Binciken Mutanen da ke da Alaka da Emefiele
Abuja - Watakila nan da ‘yan kwanaki kadan mutanen Najeriya su ji labarin badakalar da za ta shiga cikin mafi girma a tarihin kasar nan.
Wani rahoton The Guardian ya...
Rema ya Lashe Kyautar Waka Mafi Shahara a Salon ‘Afrobeats’
Rema ya Lashe Kyautar Waka Mafi Shahara a Salon 'Afrobeats'
Matashin mawaki a Najeriya wanda ke tashe, Rema ya lashe kyautar waka mafi shahara a salon 'Afrobeats' saboda wakarsa mai suna 'Calm Down' a bukin karamma mawaka na MTV Video...
ƙungiyoyin Magoya Bayan APC na ƙasa na kira ga Shugaba Tinubu da ya Maye...
ƙungiyoyin Magoya Bayan APC na ƙasa na kira ga Shugaba Tinubu da ya Maye Gurbin Ministan Kaduna da Kailani Muhammed
Gamayyyar ƙungiyoyin magoya bayan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa sun hango wanda ya fi dacewa ya zama minista...





















