2023: APC ta Kaddamar da Sashen Mata na Tawagar Kamfen Din Tinubu/Shettima

 

An kaddamar da sashen mata na tawagar kamfen din Tinubu na jam’iyyar APC gabanin zaben 2023 mai zuwa nan kusa.

A halin yanzu ne ake gudanar da kaddamarwar a Banquet Hall dake fadar shugaban kasa a Abuja, uma manyan jiga-jigan APC ne suka samu halarta, ciki har da shugaba Buhari.

Shugaban ma’aikatan shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari ma ya samu halarta, inji rahoton jaridar The Nation.

Sauran da suka halarci taron sun hada da:

1. Dan takarar shugaban kasna APC, Asiwaju Bola Tinubu

2. Mataimakin Tinubu, Sanata Kashim Shettima

3. Shugaban APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu

4. Uwar gidan shugaban kasa, Hajiya Aisha Buhari

5. Mata Tinubu, Sanata Remi Tinubi

6. Matar Shettima, Misis Nana Shettima

7. Shugaban gwamnonin APC, gwmna Simon Lalong.

8. Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo

9. Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano

10. Ministar mata Pauline Tallen Shugaban mata ta APC na kasa, Beta Edu

Da sauran kusoshin jam’iyyar APC

Karin bayani na nan tafe…

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here