Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewar ba lallai ne yaje jihar Kano yakin neman zabe ba, saboda abinda Gwamnan Kano Ganduje ya aikata na karbar cin hanci a wani faifan bidiyo na Gwamnan da Daily Nigerian ta Wallafa.

Shugaba Buhari yana magana ne jiya a fadar Gwamnati yayin da yake tattaunawa da manyan jami’an yakin neman zabensa.

Daya daga cikin ‘Yan kwamitin Sanata Bashir Garba Lado ne ya tambayi Shugaban kasa akan a jinkirta zuwa jihar Kano da Legas sabida yawansu.

Sai Shugaba Buhari ya bashi amsa da cewar “Jihar Kano da aka nuno Gwamna yana karbar cin hanci yana murna” a cewar Shugaba Buhari ba lallai ne yaje Kano yakin neman zabe ba sai in “ya zama dole “.

 

The post Badakalar Ganduje: Buhari na tantamar zuwa Kano yakin neman zabe appeared first on Daily Nigerian Hausa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here