Tunda Yanzu Mahaifina ya Rasu, Yanzu Bani da Baba Sai Obasanjo – Gwamna Dapo...
Tunda Yanzu Mahaifina ya Rasu, Yanzu Bani da Baba Sai Obasanjo - Gwamna Dapo Abiodun
Gwamnan jahar Ogun ya bayyana wata magana mai nauyi ga tsohon shugaban kasar Najeriya.
A cewar gwamnan, tunda yanzu mahaifinsa ya rasu, yanzu ba shi da...
Gwamna Ganduja ya Mika Sandar Girma ga Sarkin Bichi, Alhaji Nasiru Bayero
Gwamna Ganduja ya Mika Sandar Girma ga Sarkin Bichi, Alhaji Nasiru Bayero
Daga karshe Gwamna Ganduje ya gabatar da sandar girma ga Sarkin Bichi, Alhaji Nasiru Ado-Bayero.
Da yake jawabi yayin gabatar da sandar, Gwamna Ganduje ya yabawa cibiyoyin sarauta na...
Daurin Auran ‘Dansa: Shugaba Buhari ya Isa Jahar Kano
Daurin Auran 'Dansa: Shugaba Buhari ya Isa Jahar Kano
Shugaba Muhammadu Buhari ya isa jahar Kano daga Adamawa domin halartan daurin auren dansa daya tilo, Yusuf Buhari, da za'a yi a kasar Bichi.
Hadimin Buhari kan gidajen rediyo da talabijin, Buhari...
Shugaba Buhari ya Sake Nada Farfesa Oloyede a Matsayin Shugaban Hukumar JAMB
Shugaba Buhari ya Sake Nada Farfesa Oloyede a Matsayin Shugaban Hukumar JAMB
Ma’aikatar Ilimi ta sanar da manyan nade-nade guda uku da Shugaba Buhari ya amince da su.
An sake nada Farfesa Oloyede a matsayin Shugaban hukumar JAMB yayin da aka...
Hoton Femi Fani Kayode a Gurin Daurin Auran ‘Dan Shugaba Buhari
Hoton Femi Fani Kayode, Gwamnoni da Ministoci a Gurin Daurin Auran 'Dan Shugaba Buhari
Femi Fani-Kayode ya bi sahun manyan 'yan APC don halartan daurin auren dan Shugaban kasa, Yusuf Buhari a jahar Kano.
Fani Kayode ya kasance babban mai sukar...
Daurin Auran Yusuf Buhari: Mataimakin Shugaban Kasa, Osinbajo ya Dira Jahar Kano
Daurin Auran Yusuf Buhari: Mataimakin Shugaban Kasa, Osinbajo ya Dira Jahar Kano
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya dira a jahar Kano domin daurin auren dan shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Osinbajo ya samu tarba ne daga gwamnan jahar, Abdullahi Umar Ganduje,...
Ta’aziyyar Ahmed Joda: Shugaba Buhari ya Dira Jahar Adamawa
Ta'aziyyar Ahmed Joda: Shugaba Buhari ya Dira Jahar Adamawa
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira birnin Yola, jahar Adamawa a ranar Juma'a, 20 ga Agusta, domin gaisuwar ta'aziyya ga iyalan marigayi Alhaji Ahmed Joda.
Buhari ya dira ne misalin karfe 10 na...
EFCC ta Sako Tsohon Gwamnan Jahar Abia, Sanata Theodore Orji
EFCC ta Sako Tsohon Gwamnan Jahar Abia, Sanata Theodore Orji
EFCC ta sako tsohon gwamnan jahar Abia kuma sanata mai wakilyar Abia ta tsakiya, Sanata Orji.
Dama a ranar Alhamis 19 ga watan Augusta hukumar ta kama shi a filin jirgin...
Sanata Saidu Dansadau ya Bayyana ‘Yan Bindigan da Suka Addabi Jahar Zamfara
Sanata Saidu Dansadau ya Bayyana 'Yan Bindigan da Suka Addabi Jahar Zamfara
Sanata Saidu Dansadau ya ce wasu daga cikin ‘yan ta’addan da suka isa kudancin masarautar Dansadau dake karamar hukumar Maru ta jahar Zamfara ‘yan kasashen ketare ne.
A wata...
Ba zai Yiwu na Bar Mulki a Matsayin Wanda ya Gaza ba – Shugaba...
Ba zai Yiwu na Bar Mulki a Matsayin Wanda ya Gaza ba - Shugaba Buhari
Buhari yace ba zai yiwu ya bar mulki a matsayin wanda ya gaza ba.
Shugaban kasa ya gana da manyan hafsoshin tsaro a ranar Alhamis.
Buhari ya...






















