Tsige Gwamna Buni: Jam’iyyar APC ta Allah Wadai da Karar da PDP ta Shigar
Tsige Gwamna Buni: Jam'iyyar APC ta Allah Wadai da Karar da PDP ta Shigar
Jam'iyyar All Progressives Congress mai mulki a Najeriya tayi Allah wadai da kiraye-kirayen a tsige shugaban kwamitin rikon kwarya, Gwamna Mai Mala Buni.
Mai magana da yawun...
Shugaba Buhari ya Aikawa da Iyalan Shagari Sakon Ta’azziyyar Rashin Hadiza Shehu Shagari
Shugaba Buhari ya Aikawa da Iyalan Shagari Sakon Ta'azziyyar Rashin Hadiza Shehu Shagari
Daga Landan, Buhari ya aiko da sakon ta'azziyarsa da iyalan Shagari Wannan ya biyo bayan rasuwar maidakin marigayin An yi jana'izarta a Masallacin tarayya dake Abuja.
Shugaba Muhammadu...
Jam’iyyar PDP ta Nemi Kotu da ta Tsige Gwamna Buni Daga Kan Kujerarsa
Jam'iyyar PDP ta Nemi Kotu da ta Tsige Gwamna Buni Daga Kan Kujerarsa
Jam'iyyar PDP ta maka gwamna Buni a kotu bisa zarginsa da saba ka'idar tsarin mulkin Najeriya.
PDP ta bukaci kotu da ta tsige gwamnan, kuma ta gaggauta maye...
Ka’idojin da Gwamnatin Najeriya ta Kafa wa Twitter
Ka'idojin da Gwamnatin Najeriya ta Kafa wa Twitter
Gwamnatin Buhari ta amince Twitter ya dawo aiki a Najeriya, sannan an ba kamfanin ka'idoji.
Kamfanin ya amince da bukatar gwamnati, ya kuma sanar da cewa zai kafa ofishi a Najeriya.
Najeriya ta lissafo...
Gwamna Zulum Ya ɗauki Nauyin Karatun Marayu 5,361 Kyauta
Gwamna Zulum Ya ɗauki Nauyi Karatun Marayu 5,361 Kyauta
Gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya jagoranci sanya marayu makaranta a garin Monguno.
Zulum wanda ya ɗauki bayanan marayun da kansa, ya ɗauki nauyin basu duk abinda ake bukata kyauta.
Hakazalika, Zulum ya yi...
Gwamna Samuel Ortom ya Gargaɗi Masu Shirin Maguɗin Zaɓen 2023
Gwamna Samuel Ortom ya Gargaɗi Masu Shirin Maguɗin Zaɓen 2023
Gwamnan jahar Benuwai, Samuel Ortom, ya gargaɗi masu shirin maguɗin zaɓe a jahar da su bar wasiyya kafin fitowa gida.
Gwamnan ya faɗi haka ne yayin zantawa da manema labarai a...
Gwamantin Tarayya za ta Rasa Makudan Kudin da ta ke Samu Daga Harajin VAT
Gwamantin Tarayya za ta Rasa Makudan Kudin da ta ke Samu Daga Harajin VAT
Rahotanni sun nuna kudin shigan da gwamnatin tarayya ke samu zai ragu.
Alkali ya ba gwamnatin jahar Ribas gaskiya a shari’ar ta da FIRS a kan VAT.
Gwamnatin...
Garkuwa da Kwamishina: Iyalan Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja Sun Fara Tattaunawa da...
Garkuwa da Kwamishina: Iyalan Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja Sun Fara Tattaunawa da 'Yan Bindigan
Gwamnatin jahar Neja ta sake jaddada matsayarta kan batun tattaunawa da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane.
Gwamnati ta ce tana kan bakanta, kuma ba...
Dalilin da Yasa Jama’iyyar APC Reshen Jahar Enugu ta Tsige Shugaban Jam’iyyar
Dalilin da Yasa Jama'iyyar APC Reshen Jahar Enugu ta Tsige Shugaban Jam'iyyar
Rikicin APC a jahar Enugu ya ɗauki wani sabon salo ranar Laraba yayin da jami'an yan sanda suka kwace sakateriya.
Babu wani mamba ko jigon jam'iyyar da jami'an sanda...
Abubuwan da ke Kawo Matsalar Tsaro a Najeriya – Shugaban Hukumar Yaki da Rashawa
Abubuwan da ke Kawo Matsalar Tsaro a Najeriya - Shugaban Hukumar Yaki da Rashawa
Shugaban hukumar yaki da rashawa a Najeriya ICPC ya ce gurbacewar tattalin arziki da kuma rashawa da ta'annati ne manyan abubuwan da ke ruruta matsalar tsaro...






















