Home SIYASA Page 122

SIYASA

2023: Kada ku Bari Wanda ya Haura Shekaru 60 ya Zama Shugaban Kasar Najeriya...

0
2023: Kada ku Bari Wanda ya Haura Shekaru 60 ya Zama Shugaban Kasar Najeriya - IBB   Tsohon Shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya bayyana dalilin da ya sa bai kamata 'yan Najeriya su zabi tsofaffin 'yan...

Abinda ke Faruwa a Yanzu Yafi Muni Kan Abinda ya Faru Yayin da Nake...

0
Abinda ke Faruwa a Yanzu Yafi Muni Kan Abinda ya Faru Yayin da Nake Mulki - IBB   Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Ibrahim Babangida, yace ya yaki rashawa fiye da shugaba Buhari. Ya kara da cewa wadanda suka yi mulki...

Jiga-Jigan PDP da APC Sun Nuna Ra’ayinsu Akan a Bawa Matasa Ragamar Kula da...

0
Jiga-Jigan PDP da APC Sun Nuna Ra'ayinsu Akan a Bawa Matasa Ragamar Kula da Shugabancin Kasa An ƙarfafa wa matasan Najeriya gwiwar cewa su shirya don jagorantar kasar bayan zaɓen shugaban ƙasa mai zuwa. Wasu manyan jiga-jigan PDP da APC da...

Gwamna Zulum ya Magantu Kan Rikicin Rushe Coci da Kai a Jahar Borno

0
Gwamna Zulum ya Magantu Kan Rikicin Rushe Coci da Kai a Jahar Borno   Gwamna Babagana Zulum na jahar Borno ya yi alawadai da rikicin rushe wata coci da akayi kuma ya umarci ‘yansanda suyi bincike akai. Akalla an kashe mutum daya...

Dole ne Shugabannin PDP su Haɗa Kansu – Atiku Abubakar

0
Dole ne Shugabannin PDP su Haɗa Kansu - Atiku Abubakar   Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, yace dole ne shugabannin PDP su haɗa kansu. Atiku yace bai kamata ana samun irin wannan hatsaniyar a dai-dai wannan lokacin...

Gwamna Ganduje ya Ja Kunnen ‘Yan Kungiyar IPOB

0
Gwamna Ganduje ya Ja Kunnen 'Yan Kungiyar IPOB   Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya yi kira ga masu son ɓallewa daga kasa su canza tunaninsu. Ganduje yace hanyar da suka ɗakko ba mai bulle wa bace domin warware matsalar dake damun su...

Gwamna Masari ya Koka da Rashin Tsaro da Jaharsa Ke Fama da Shi

0
Gwamna Masari ya Koka da Rashin Tsaro da Jaharsa Ke Fama da Shi   Gwamna Masari ya karbi bakuncin babban hafsan sojojin kasa. Faruk Yahaya ya kai ziyara Katsina don ganawa da hafsoshin sa. Masari yace ba ya jin dadin mulkin jahar saboda...

Tsohon Gwamnan Jahar Kano, Dominic Oneya ya Riga mu Gidan Gaskiya

0
Tsohon Gwamnan Jahar Kano, Dominic Oneya ya Riga mu Gidan Gaskiya   Tsohon gwamnan jahar Kano lokacin mulkin Soja, Dominic Oneya, ya rigamu gidan gaskiya yana mai shekara 73. Hadimin gwamna Abdullahi Ganduje, Abubakar Aminu Ibrahim, ya bayyana haka a jawabin da...

Gwamnati na Daukar Matakan da Suka Dace Domin Ganin an Samu Mafita Game da...

0
Gwamnati na Daukar Matakan da Suka Dace Domin Ganin an Samu Mafita Game da Matsalar Tsaro - Cif Chukwuemeka Nwajiuba   Karamin ministan ilimi ya bayyana dalilin da yasa gwamnati ba za ta tattauna da 'yan bindiga ba. A cewar gwamnati, hakan...

Abinda Muka Tattauna da Tinubu a Birnin Landan – Gwamna Sanwo-Olu

0
Abinda Muka Tattauna da Tinubu a Birnin Landan - Gwamna Sanwo-Olu   Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jahar Lagos ya bayyana cewa Bola Tinubu yana cikin koshin lafiya. Gwamnan yace sun tattaunawa abubuwa da dama da suka shafi jam'iyyar APC da kuma kasa...

Labarai

Latest News
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ilaMene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?Mahaifiyar El-Rufai ta RasuMataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga MukaminsaSheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21Kano: Matar da ta Haifi 'ya'ya 5 ta RasuKotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, TurakiAn Ceto Jami'in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun 'Yan Ta'addaUkraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ila