Home SIYASA Page 126

SIYASA

Gwamnatin Tarayya na Kokarin Ganin an Tsabtace Abubuwan da ke Yawo a Kafofoin Sada...

0
Gwamnatin Tarayya na Kokarin Ganin an Tsabtace Abubuwan da ke Yawo a Kafofoin Sada Zumunta da Shafukan Yanar Gizo   Majalisa ta saurari ra’ayoyin mutane a kan kiran yi wa dokar NBC garambawul. Minista ya bada shawarar kafa wasu dokoki wajen aiki...

Najeriya na Bukatar Shugabanni da Zasu Hada Kan ‘Yan Kasar – Yemi Osinbajo

0
Najeriya na Bukatar Shugabanni da Zasu Hada Kan 'Yan Kasar - Yemi Osinbajo   Mataimakin shugaban kasar Najeriya ya bayyana irin shugabannin da Najeriya ke bukata don ci gaban kasa. Ya ce, dole ne a samu shugabanni masu son hada kan jama'a...

Lokaci ne Kawai Zai Nuna na yi Ritaya Daga Siyasa Ko Kada na yi...

0
Lokaci ne Kawai Zai Nuna na yi Ritaya Daga Siyasa Ko Kada na yi - Gwamna Ganduje   Gwamnan jahar Kano Ganduje ya magantu kan yaushe zai yi ritaya daga harkokin siyasa. Ya bayyana cewa, wannan lamari ne na lokaci, idan lokaci...

Bama Maraba da Kai a Cikin Jam’iyyar mu – Kungiyar Jam’iyyar APC ga Gwamna...

0
Bama Maraba da Kai a Cikin Jam'iyyar mu - Kungiyar Jam'iyyar APC ga Gwamna Bala Mohammed Wata kungiya na masu ruwa da tsaki a jam'iyyar APC a jahar Bauchi ta yi ikirarin cewa Gwamna Bala Mohammed na son komawa APC. Sai...

Gwamnonin Jam’iyyar PDP Sunyi ALLAH-Wadai da Bashin da Ake Bin Najeriya

0
Gwamnonin Jam'iyyar PDP Sunyi ALLAH-Wadai da Bashin da Ake Bin Najeriya   “Ya kamata a ranto kudi saboda dalilai masu amfani, bashin da ake bin Najeriya a yanzu na sama da Naira tiriliyan 36 ya bayyana a fili mara amfani mai...

Gwamnan Jahar Bauchi ya Kaddamar da Shirin Bada Jari ga Matasa da Mata

0
Gwamnan Jahar Bauchi ya Kaddamar da Shirin Bada Jari ga Matasa da Mata Gwamnan Bauchi ya ware kimanin bilyan biyu don tallafawa mata da matasa. An sa wannan shiri suna ' Shirin karfafa mutane da samar da aikin yi na Kaura'. Wannan...

Gwamnan Bauchi ya Nada Sabon Shugaban Ma’aikatan Gidan Gwamnatin Jahar

0
Gwamnan Bauchi ya Nada Sabon Shugaban Ma'aikatan Gidan Gwamnatin Jahar   Gwamnan jahar Bauchi, Bala Mohammed ya nada Dr Aminu Gamawa a matsayin sabon shugaban ma'aikatan gidan gwamnati. Nadin Dr Gamawa na zuwa ne bayan gwamnan ya sallami tsohon shugaban ma'aikatan Dr...

A Rashin Sani Gwamna Ganduje ya Taka Hoton Kwankwaso – Malam Muhammad Garba

0
A Rashin Sani Gwamna Ganduje ya Taka Hoton Kwankwaso - Malam Muhammad Garba   Gwamnatin jahar Kano ta bayyana cewa bada sanin gwamna Ganduje ya taka hoton kwankwaso ba. Kwamishinan labarai na jahar, Malam Muhammad Garba, shine ya bayyana haka ga manema...

Gwamnonin Jam’iyyar PDP Sun Fitar da Tsarin Tumbuke Jam’iyyar APC a Zaben 2023

0
Gwamnonin Jam'iyyar PDP Sun Fitar da Tsarin Tumbuke Jam'iyyar APC a Zaben 2023   Gwamnonin Najeriya karkashin jam'iyyar PDP sun yi taro don karbe mulkin APC a zaben 2023. Gwamnonin sun bayyana cewa, suna son fitar da wani tsari ne wanda zai...

Shekaru Shida Kenan, Har Yanzu ‘Yan Najeriya Basu ga Canji ba – Odigie-Oyegun ga...

0
Shekaru Shida Kenan, Har Yanzu 'Yan Najeriya Basu ga Canji ba - Odigie-Oyegun ga Gwamnatin APC   Odigie-Oyegun ya roki gwamnatin APC da Shugaba Buhari ke jagoranta da ta ba ‘yan Najeriya canjin da suka yi alkawari. Jam’iyyar APC, yayin yakin neman...

Labarai

Latest News
Sheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21Kano: Matar da ta Haifi 'ya'ya 5 ta RasuKotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, TurakiAn Ceto Jami'in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun 'Yan Ta'addaUkraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ilaAmurka/Iran: Sharuɗɗan da Iran ta Gindaya Kan Kawo ƙarshen YaƙinKotu ta Kama Google da Meta Kan SakaciHare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da Iran