Home SIYASA Page 176

SIYASA

Gombe ta Cire Kakakin Majalisar Dokokin Jahar

0
Gombe ta Cire Kakakin Majalisar Dokokin Jahar Bayan kasa da shekara daya kan kujerar, an tunbuke kakakin majalisa. Wanda aka cire kafin ya hau ne ya jagoranci cire Kakaki. Ba tare da bata lokaci ba aka nada sabon Kakaki.wanda zai jagoranci majalisar. Mambobi...

In Kun Isa ku ba wa Kudu Tikitin Shugaban Kasa 2023 – Umahi Zuwa...

0
In Kun Isa ku ba wa Kudu Tikitin Shugaban Kasa 2023 - Umahi Zuwa PDP Gwamna Umahi ya sake aika wani muhimmin sako zuwa ga tsohuwar jam’iyyarsa, PDP, gabannin 2023. Gwamnan na jihar Ebonyi ya ce yana zuba ido don ganin...

Buhari Ya Kara Zabar Mahmud Yakubu a Matsayin Shugaban INEC Karo na Biyu

0
Buhari Ya Kara Zabar Mahmud Yakubu a Matsayin Shugaban INEC Karo na Biyu Shugaba Muhammadu Buhari ya zabi Farfesa Maumoud Yakubu domin zama shugaban hukumar zabe ta kasa watau INEC karo na biyu. shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya karanto a...

‘Yan Jam’iyyar PDP Sun Nuna Rashin Amincewar Su Akan Mahmud Yakubu

0
'Yan Jam'iyyar PDP Sun Nuna Rashin Amincewar Su Akan Mahmud Yakubu ‘Yan majalisar adawa ba su goyon bayan Mahmud Yakubu ya sake rike INEC. Sanatocin PDP suna ganin cewa sam bai dace Yakubu ya koma kan kujera ba. Marasa rinjaye a Majalisar...

Abinda ya Zama Dole APC Tayi Don Samun Damar Zarcewa 2023 – Fashola

0
Abinda ya Zama Dole APC Tayi Don Samun Damar Zarcewa 2023 - Fashola Ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Fashola, ya ce APC za ta cigaba da mulki a 2023, matsawar sun cika alkawuransu. Ya ce wajibi ne 'yan siyasa su dage...

Yakubu Gowan: Abinda Tsohon Shugaban Kasan Najeriya ya yi

0
Yakubu Gowan: Abinda Tsohon Shugaban Kasan Najeriya ya yi Wani ‘Dan Majalisar Birtaniya ya zargi Janar Yakubu Gowon da laifin sata. ‘Dan Majalisar ya ce tsohon Shugaban kasar ya saci kudi daga asusun CBN. Babu abin da zai iya tabbatar da wannan...

2023: APC ta Kusa Bada Izinin Sayar da Fom Din Takara – Dr Salihu...

0
2023: APC ta Kusa Bada Izinin Sayar da Fom Din Takara - Dr Salihu Lukman A ranar Litinin, darekta janar na PGF, Dr Salihu Lukman, ya ce kwanan nan APC za ta fara sayar da fom din takara. A cewarsa, ko...

Za’a Cire Wasu Daga Biyan Haraji – Shugaba Buhari

0
Za'a Cire Wasu Daga Biyan Haraji - Shugaba Buhari Muhammadu Buhari, shugaban kasa, ya ce gwamnatinsa ta bullo da tsari domin ragewa talakawaradadin hauhawar farashin kayayyaki. A cewar Buhari, daga cikin tsare-tsaren akwai batun cire wa masu karbar mafi karancin albashi...

Matsin Tattalin Arzikin Najeriya ba na Din-din-din Bane – Ministar Kudi

0
Matsin Tattalin Arzikin Najeriya ba na Din-din-din Bane - Ministar Kudi Ministar kudi ta kasa, Zainab Ahmed ta bayyana cewa matsin tattalin arziki da Najeriya ta shiga na dan lokaci ne. Zainab ta sanar da hakan ne a taron tattalin arziki...

Philip Shekwo: Gwamnan Nassarawa Yayi Kudirin Kama Makasan Shugaban APC

0
Philip Shekwo: Gwamnan Nassarawa Yayi Kudirin Kama Makasan Shugaban APC   Gwamnan jihar Nasarawa ya sha a alwashin zakulo yan bindigan da suka kashe shugaban APC na jihar. A daren ranar Asabar ne makasan suka kai farmaki gidansa sannan suka tsere da...

Labarai

Latest News
Babu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ilaMuna ƙaddamar da Sababbin Hare-hare a Babbann Birnin Iran, Tehran - Isra'ilaFa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBUƁaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum