Home SIYASA Page 195

SIYASA

Ganduje ya wuce gona da iri kan Sarkin Kano – Sarkin Ningi

0
Daga Yaseer Kallah Mai Martaba Sarkin Ningi, Alhaji Yunusa Muhammadu Danyaya, ya bayyana cewa kowanne irin kuskure Mai Martaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya aikata, bai kyautu gwamnatin jihar ta tsaurara hukunci a kanshi haka ba. Sarki...

Raba Masarautar Kano: Akwai lauje cikin nadi

0
Daga Huzaifa Dokaji Tarihi shine jigon dukkan wata al’umma. Babban burin dukkan al’ummar da ta san knata shine gina tare da kare tarihinta. Kasashe da dauloli da dama, kamar Kasar Sin da Daular Farisa sun yi shura kwarai...

Babu Rigima Tsakanin Izala Da Darika — Sheikh Bala Lau

0
Daga Mahmud Isa Yola Shugaban kungiyar Izala ta kasa Ash-Sheikh Dr. Imam Abdullahi Bala Lau ya gargadi masu yada jita jita a kafafen yada labarai wai cewa kungiyar Izala na takun saka da ‘yan Dariku. Sheikh Bala Lau yana magana ne...

GUZURIN RAMADAAN: Zamantakewa Tsakanin Musulmi Da Wanda Ba Musulmi Ba

0
Daga Mahmud Isa Yola Shiga Kungiyar Kare Hakkin Bil’adama Na Hilf al-fudul Da Manzon Allah SAW Yayi A lokacin jahiliyya, a cikin garin Makka kuma a karkashin mulkin jahiliyya, Manzon Allah SAW ya shiga wata kungiya da ake kira da Hilf...

Tilas Buhari yayi bayanin nawa ne a Bital mali – Aminu Beli

0
Wani tsohon dan siyasa a jihar Kano Comr. Aminu Sa’ad Beli, yace akwai bukatar gwamnatin tarayyar Najeriya ta yiwa ‘yan kasa cikakken bayanin adadin kudin da gwamnatin Buhari ta tara izuwa yanzu a asusun bai-daya (TSA). Aminu, ya wallafa wannan...

Mutanan Gama sun koka kan ayyukan da aka fara lokacin zabe ba’a gama ba

0
Mazauna unguwar Gama daka Kano sun koka kan ayyukan da Gwamnan Kano ya fara kuma bai kammala ba yayin zaben cike gurbi a mazabar da akai a yayin zaben 2019 da ya gabata. Auwal Danlarabawa daya daga cikin mazauna unguwar...

GUZURIN WATAN RAMADAN: Addu’ar Ganin Jinjirin Wata

0
Daga Mahmud Isa Yola Bismillahirrahmanirrahim. Dukkan godiya sun tabbata ga Allah madaukakin sarki, mai kowa mai komai, mamallakin kowa da komai, cikin rahamarSa yau muna kwanan wata 29 ga watan Sha’abaan. Hakan na nuna cewa idan dai an ga jinjirin...

‘Yan bindiga sun kai hari gidan Bafarawa

0
Daga Nura Aminu Dalhatu A jiya da dare kusan karfe 9:00 na dare wasu yan bindiga suka kai farmaki a gidan tsohon gwamnan jahar Sokoto, Alhaji Attahiru Bafarawa (Garkuwan Sokoto) dake garinsu na Bafarawa. Lokacin harin yan bindiga sun kashe...

Ya kamata Gwamnoni su yi koyi da Buhari -Ribadu

0
Tsohon shugaban hukumar EFCC, Nuhu Ribadu ya yai kira ga gwamnonin kasar nan na su yi koyi da irin halayyar Buhari a wajen mulkin mutanen jihohin su. Ribadu yayi wannan kira a wajen taron wanke sabbin gwamnoni da ma tsoffi...

Yadda bikin ranar ma’aikata ya gudana a jihar Kebbi

0
Daga Zaidu Bala Ma’aikatan Jihar Kebbi suma sunbi Takwarorinsu wurin Gudanarda Bukin Ranar Ma’aikata ta Duniya Kuma Bukin ya Gudana a Haliru Abdu Stadium dake Birnin Kebbi, kuma an gudanarda Bukin Karkashin Jagorancin Shugaban Kungiyar Kwadigo na Jihar Kebbi...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga