Home SIYASA Page 202

SIYASA

Galadiman Katsina Mamman Nasir ya tsallake rijiya da baya

0
  Tsohon mai Shariah na Babbar kotun daukaka kara ya tarayya kuma Galadiman Katsina Mai Shariah Mamman Nasir ya Tsallake rijiya da baya, bayan wani hari da Wasu yan bindiga suka kai nufin far masa jiya litinin da daddare a...

An kashe mutum 3 a yayin da magoya bayan Ganduje suka kafsa

0
A kallo mutane uku ne aka bayar da labarin sun rasa rayukansu yayin da wasu mutum biyu suke cikin wani mawuyacin halin rai kwa-kwai mutu kuwa-kwai yayin da magoya bayan Gwamna Ganduje suka kafsa a garin Ganduje. Lamarin dai ya...

Kotu ta soke zabubbukan fidda gwani na APC a jihar Ribas

0
Babbar kotun tarayya dake birnin Fatakwal a jihar Ribas ta rushe dukkan zabubbukan fidda gwani na jam’iyyar APC a jihar Ribas da bangarorin jam’iyyar biyu suka yi. Mai Shariah Kolawole Omitosho ya bukaci kada hukumar zabe ta kuskura ta yi...

Aisha Buhari ta kaddamar da yakin neman zaben Buhari a Kano

0
Uwar gidan Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da yakin neman sake zaben Shugaba Buhari a karo na biyu a karkashin tutar jam’iyyar APC. Hajiya Aisha Buhari ya kaddamar da gangamin taron a shiyyar Arewa maso yamma wanda aka yi...

Zaɓen 2019: Walaƙantaccen Talaka Shi Yake Da Farashi

0
Daga Ado Abdullahi Haƙiƙa tsarin Democraɗiyya tsari ne da ya ke bayar da damar masu neman kama madafun iko su baza komarsu domin neman goyon baya daga masu jefa ƙuri’a gabanin fara zaɓe. Ƴan siyasa kan yi duk wata dabara...

Shehun Shagari, Shagarin Shehu – Mansur Isa Buhari

0
  Shugaban ƙasa Shehu Aliyu Usman Shagari ya bar duniya da shekara 93. Ya yi rayuwa mai tsawo mai albarka. Ya bar zuri’a mai yawa mai albarkar da kowa ƙasar nan da ma wajenta ya na son alaƙanta kan shi...

Tsakanin Buhari da ‘Yan Arewa: Kura da shan bugu. . .

0
Daga Mansur Ahmed Da ya ke in ka yi magana a kan Buhari, yanzun nan za ka ga mahaukatan cikin masoyan sa sun fara zagin ka da cin zarafi sai ka d’auka Buharin ba shi ne wanda ya kasa yi...

Duk wanda muka samu da laifin karbar cin hanci zai dandana kudarsa – Buhari

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewar dukkan wanda aka kama yana karbar cin hanci da rashawa zai dandana kudarsa. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa da yayi da gidan Radiyon muryar Amurka, inda ya...

Tsohon Shugaban kasa Jonathan ya ziyarci Sakkwato don ta’aziyar Shagari

0
Daga Nura Aminu Dalhati Gwamnan jihar sokoto Rt Hon Aminu Waziri Tambuwal tareda tsohon Gwamnan jihar sokoto Alh Attahiru Bafarawa garkuwan sokoto, da mataimakin gwamnan jihar sokoto Hon Manir Dan’iya da tawagar gwamnati sun tarbo tsohon shugaban kasar Nigeria Dr...

Zamu samar da cibiyar tunawa da Shehu Shagari – Buhari

0
Yayin da ya isa jihar Sakkwato domin yiwa Gwamnati da iyalan Tsohon Shugaban kasa Shehu Shagari ta’aziyar rasuwarsa. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana alhinin sa na rasuwar Shagari. Ya Kara da cewar dole ne Gwamnati ta samar da cibiyar...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga