Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewar dukkan wanda aka kama yana karbar cin hanci da rashawa zai dandana kudarsa.

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa da yayi da gidan Radiyon muryar Amurka, inda ya tabbatar da aniyar gwamnatinsa ta kakkabe cin hanci da rashawa daga Bajeriya.

Shugaban ya Kara da cewar ana samun cigaba sosai a yakin da ake yi da cin hanci da rashawa a Najeriya.

Shin yaya kuke kallon wadannan Kalamai na Shugaban kasa?

The post Duk wanda muka samu da laifin karbar cin hanci zai dandana kudarsa – Buhari appeared first on Daily Nigerian Hausa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here