Home SIYASA Page 210

SIYASA

Kungiyar kwadago ta janye yajin aikin da ta kudiri aniyar farawa

0
Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta janye yajin aikin da ta kuduri aniyar farawa a yau kan batun karin albashi. The post Kungiyar kwadago ta janye yajin aikin da ta kudiri aniyar farawa appeared first on Daily Nigerian Hausa.

Wata kotu a Kano ta hana majalisar dokoki bincikar Ganduje

0
Babbar kotun jiha dake Kano ya dakatar da majalisar dokokin jihar daga cigaba da bincikar bidiyon badakalar karbar kudade a hannun ‘Yan kwangila da aka nuno Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje na yi. muna tafe da karin bayani. The post Wata...

Sheikh Khalil ya fice daga Gwamnatin Ganduje a jihar Kano

0
Kusa a Gwamnatin jihar Kano Sheikh Ibrahim Khalil ya bayyana ajiye aikinsa a Gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje a matsayin mai bada shawara na musamman akan ayyuka na musamman. A wata sanarwa mai dauke da da hannun Sheikh Ibrahim Khalil, ya...

Hattara Gwamna Tambuwal, Sakkwato na fuskantar matsalar tsaro

0
Daga Malam Aminu Gandi Jihar mu ta Sokoto na da alamun fuskatar muguwar barazanar rashin tsaro nan bada dadewa ba. Lallai duk abinda muke gani a halin yanzu wargin yara na in aka hango abinda ke kan hanya taso ma...

Rikicin Shia da Gwamnati: Mafari da manufa

0
Daga Aliyu Muhd Sani Wani abu da ya kamata mutane da hukumomi da kungiyoyin kare hakkin bil’adama su sani game da ‘Yan Shi’a da suke fada da Gomnatin Nigeria shi ne; asali tafarkin Shi’a ya ginu ne a kan neman...

Gwamnan Kaduna el-Rufai ya zabi mace Hadiza Bala a matsayin mataimakiyar Gwamna

0
Gwamnan Kaduna Malam Nasiru el-Rufai ya zabi wace Hadiza Balarabe a matsayin wadda zata maye gurbin mataimakinsa Bala Yusuf Bantex Wanda zai nemi kujerar Sanata a zaben 2019. Wannan shi ne karon farko da aka zabi mace don rike irin...

Hukumar WEAC ta tabbatarwa da Buhari sakamakon kammala jarabawarsa

0
Hukumar shirya jarabawa ya yammacin Afurka WAEC ta tabbatarwa da Shugaba Buhari sakamakon jarabawarsa ya kammala sakandire da ya janyo cecekuce a ‘Yan kwanakin da suka gabata. Jam’iyyar adawa ya PDP ta sha kalubalantar Shugaba Buhari akan ya bayyana sakamakon...

Ganduje yaki amsa gayyatar kwamitin Majalisar dokokin jihar Kano dake binciken badakalar karbar daloli

0
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje yaki amsa gayyatar kwamitin majalisar dokokin jihar Kano dake bincike kan wani faifan bidiyo da aka nuno mai girma Gwamna na karbar na goro a hannun ‘Yan kwangila. Kwamishinan yada labarai Muhammad Garba shi...

Majalisar dokokin jihar Kano ya gayyaci Ganduje kan bidiyon badakalar da yayi

0
Kwamitin da Majalisar dokokin jihar Kano ta kafa domin bincike kan bidiyon da jaridar Daily Nigerian ta wallafa kan badakalar da Gwamna Ganduje yake ta karbar kudade a hannun ‘Yan kwangila. A ranar 14 da 15 ga watan Oktoba ne...

Jam’iyyar APC tayi babban kamu a jihar Jigawa

0
Jam’iyyar APC ta yi babban kamu a jihar Jigawa. Tsohon Kwamishina a Gwamnatin Sule Lamido kuma babban Lauyan Sule Lamido wanda yake jagirantar Sharia da ake yi masa a a Abuja ya sallama jam’iyyar PDP inda ya koma APC. Mana...

Labarai

Latest News
Firaiministan Isra'ila ya yi Barazanar ƙwace Yankunan GazaMutane 14 sun Mutu, 886 Sun Kamu da Cutar Kwalara a Najeriya - NCDCSojojin Sudan sun ƙwato Filin Jirgin Saman Khartoum Daga Hannun Dakarun RSFAllah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci RasuwaBabu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 - Atikuƙungiyar Boko Haram ta Kashe Sojoji da Dama a BornoNatasha: An yi sa-in-sa a Majalisar DattawaHajji/Umara: Ana Ci gaba da Jan Hankalin Masu ɗauke-ɗauken Hoto a HaramiAn Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar NijarƘudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar WakilaiAƙalla Falasɗinawa 85 ne Suka Rasa Rayukansu a Sabon Hare-Haren Isra'ilaƳan Bindiga sun yi Awon Gaba da Gomman Fasinjoji a HabashaHamas ta Harba wa Isra'ila Rokoki UkuNimet ta yi Gargaɗi Kan ɓullar Cutar SanƙarauShugaba Tinubu ya Yaba wa Majalisa Kan Tabbatar da Dokar Ta-ɓaci a Jihar Ribas