Home SIYASA Page 30

SIYASA

Daraktan ABSAA ya Shiga Hannu Kan Barazanar Kashe Masu Zabe

0
Daraktan ABSAA ya Shiga Hannu Kan Barazanar Kashe Masu Zabe   Tony Otuonye, daraktan hukumar tallace-tallace ta Jihar Abia ya shiga hannun jami'an DSS bisa barazanar kashe masu zabe. Otuonye ya yi ikirarin kashe duk wani wanda ya ki zabar jam'iyyar PDP...

Jihohi 10 da ‘Yan Takarar Gwamnoni Sai Sun yi da Gaske a Zaben 2023

0
Jihohi 10 da 'Yan Takarar Gwamnoni Sai Sun yi da Gaske a Zaben 2023   A hasashen da Legit.ng Hausa take yi, akwai wasu jihohin da sai an kai ruwa-rana a zaben Gwamnoni. Daga cikin Jihohin nan akwai wadanda Gwamnoninsu ke neman...

Ko Kaɗan Zulum bai Cancanci Sake Komawa Kan Kujerar sa ba – Ɗan takarar...

0
Ko Kaɗan Zulum bai Cancanci Sake Komawa Kan Kujerar sa ba - Ɗan takarar NNPP   Ɗan takarar jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a zaɓen gwamnan jihar Borno ya caccaki gwamnan jihar, Babagana Zulum. Dr Umar Alkali ya bayyana cewa gwamnan...

Ba a Taba Shugaban Kasa Mara Sanin Makamashin Aiki ba Kamar Buhari – Sanata...

0
Ba a Taba Shugaban Kasa Mara Sanin Makamashin Aiki ba Kamar Buhari - Sanata Hanga   Shugaba Muhammadu Buhari bai tabuka komai ba kuma bai san makamashin aiki ba kwata-kwata a cewar Sanata Rufai Hanga. Hanga ya ce bayan kammala wa'adinsa, Shugaba...

Gombe: Jam’iyyar PDP na Zargin APC da Shirya Murɗe Sakamakon Zaɓen Jihar

0
Gombe: Jam'iyyar PDP na Zargin APC da Shirya Murɗe Sakamakon Zaɓen Jihar   Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta tono wani shirin jam'iyyar APC na murɗe zaɓe a jihar Gombe. Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa tana da sahihiyar hujja a hannun ta...

Tsofaffin Kudi: Gwamnatin Delta ta Roki ‘Yan Jihar su bi Umarnin CBN

0
Tsofaffin Kudi: Gwamnatin Delta ta Roki 'Yan Jihar su bi Umarnin CBN   Gwamnatin jihar Delta karkashin abokin takarar Atiku ta roki 'yan jihar su bi umarnin babban banki CBN. Kwamishinan yaɗa labarai ya ce gwamnatin ba ta da masaniyar wahalar da...

INEC za ta bai wa Jam’iyyun PDP da LP Damar Duba Kayan Zaɓen shugaban...

0
INEC za ta bai wa Jam'iyyun PDP da LP Damar Duba Kayan Zaɓen shugaban ƙasa   Hukumar zaɓen Najeriya, ta yi alƙawarin miƙa dukkanin kayan zaɓen da ƴan hamayya za su buƙata waɗanda aka yi amfani da su a zaɓen watan...

Takardun ƙudi: Ban Umarci CBN ya ƙi bin Umarnin Kotu ba – Buhari

0
Takardun ƙudi: Ban Umarci CBN ya ƙi bin Umarnin Kotu ba – Buhari   Fadar shugaban Najeriya ta ce Babban Bankin ƙasar ba shi da wani dalili na ƙin bin umarnin Kotun Ƙoli kan sabbin takardun kuɗi don fakewa da sunan...

Dole ta sa Shugabannin NNPP Suka yi wa ɗan Takarar Gwamnan APC Mubaya’a Domin...

0
Dole ta sa Shugabannin NNPP Suka yi wa ɗan Takarar Gwamnan APC Mubaya’a Domin ya fi Cancanta - Sani Liti   Shugaban Jam’iyyar NNPP da aka dakatar a Katsina ya yi wa majalisar gudanarwa raddi. Sani Liti ya yi karin haske a...

‘Yan Takarar Gwamna 6 na Jam’iyyun Adawa Sun Janyewa Fintiri

0
'Yan Takarar Gwamna 6 na Jam'iyyun Adawa Sun Janyewa Fintiri   Gwamnan Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya ƙara samun goyon baya bayan wasu yan takara na jam'iyyu 6 sun kai masa ziyara. Yan takarar gwamna har su 6 sun amince zasu mara baya...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga