Home SIYASA Page 39

SIYASA

Ayodele Fayose ya Karbi Bakuncin Kashim Shettima

0
Ayodele Fayose ya Karbi Bakuncin Kashim Shettima   Tsohon Gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya karbi bakuncin Kashim Shettima da mutanensa. ‘Dan takaran na mataimakin shugaban kasa a APC ya ziyarci jigon ‘yan adawar a gidansa da ke Abuja. Ana tunanin Sanata Shettima...

Buhari Zai Ziyarci Kano Don Kaddamar da Muhimman Ayyukan da Ganduje Yayi

0
Buhari Zai Ziyarci Kano Don Kaddamar da Muhimman Ayyukan da Ganduje Yayi   Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai ziyarci jihar Kano a mako mai zuwa na tsawon kwanaki biyu kamar yadda kwamshinan yada labaran jihar ya sanar. Buhari wanda zai je Kano...

Ganduje ya Biya Bashin N18bn da Kwankwaso ya Bari na Kudin Makarantar Dalibai

0
Ganduje ya Biya Bashin N18bn da Kwankwaso ya Bari na Kudin Makarantar Dalibai   Ganduje ya biyan Naira bilyan 18 cikin bashin kudin makarantar daliban jihar masu karatu a kasar waje. Gwamnatin yace tace Kwankwaso ya danawa Ganduje tarko saboda tarin basussukan...

Amsar da Kwankwaso ya Bayar Kan Ko Zai Amince da Sakamakon Zaben Shugaban Kasa...

0
Amsar da Kwankwaso ya Bayar Kan Ko Zai Amince da Sakamakon Zaben Shugaban Kasa Mai Zuwa Idan Bai Samu Nasara ba?   Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP yace amincewa da shan kaye a zabe ba sabon abu bane a...

Sojojin Najeriya Sun Kashe Mayakan Boko-Haram da ISWAP

0
Sojojin Najeriya Sun Kashe Mayakan Boko-Haram da ISWAP   Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun samu nasarar hallaka mayakan Boko Haram da ISWAP da dama a ranar Litinin, bayan daƙile wani yunkurin kwantan-ɓauna da suka so yi wa sojojin a...

Dalilin da Yasa Sarkin Dutse ya Marawa Tinubu Baya

0
Dalilin da Yasa Sarkin Dutse ya Marawa Tinubu Baya   Sarkin ya marawa Tinubu baya ne sabida yace yana da hali mai kyau, kamar yadda abokinsa ya fada masa. Sarkin ya marawa Tinubu baya ne sabida shi mai neman na kansa ne...

Tinubu ba Musulmin Gaskiya Bane, na Bogi ne – Dele Momodu

0
Tinubu ba Musulmin Gaskiya Bane, na Bogi ne - Dele Momodu   Ana cigaba da musayar yawu tsakanin kwamitocin kamfen manyan jam'iyyun siyasan Najeriya biyu. Yayinda Jam'iyyar APC tayi kira ga hukumomin tsaro su damke Atiku kan rashawa, PDP ta ce a...

Gwamnatin Katsina Za ta Ware Rabin Biliyan Don Tarban Buhari

0
Gwamnatin Katsina Za ta Ware Rabin Biliyan Don Tarban Buhari   Takarda ta bayyana yadda gwamnatin Katsina ke shirin kashe rabin biliyan don tarban Buhari. Bincike ya nuna cewa wannan kudin na tara jama'a su tarbi shugaban kasa ne kawai ranar Alhamis. Mabiya...

Idan Na ci Zabe Zan Ruɓanya Nasarorin da na Samu Lokacin da na yi...

0
Idan Na ci Zabe Zan Ruɓanya Nasarorin da na Samu Lokacin da na yi Gwamnan Kano - Kwankwaso     Dan takarar shugaban kasa a inuwar NNPP mai kayan dadi ya ce Najeriya na fama da babban kalubale a bangaren ilimi. Tsohon gwamnan...

Na yi Iya Koƙarina ga ‘Yan Najeriya – Shugaba Buhari

0
Na yi Iya Koƙarina ga 'Yan Najeriya - Shugaba Buhari   Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ya mulki Najeriya da iyaƙar ƙokarinsa, inda ya ce bai ba wa 'yan ƙasar kunya ba. Shugaban wanda yaje jihar Bauchi a cigaba da ƴaƙin neman...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga