Jerin Jam’iyyu da ‘Yan Takarar Shugaban Kasa 8 da za su Gwabza a Zaben...
Jerin Jam'iyyu da 'Yan Takarar Shugaban Kasa 8 da za su Gwabza a Zaben 2023
Manyan jam'iyyun siyasar Najeriya sun kammala zabukansu na fidda gwanin dan takarar shugaban kasa a zaben 2023.
APC, PDP, NNPP ADC, LP da dai sauran jam'iyyu...
Shugaba Buhari Zai Yiwa ‘Yan Najeriya Jawabi Ranar Lahadi da Safe
Shugaba Buhari Zai Yiwa 'Yan Najeriya Jawabi Ranar Lahadi da Safe
Abuja - Shugaba Muhammadu Buhari zai yiwa yan Najeriya jawabi ta musamman misalin karfe 7 na safiyar Lahadi, 12 ga watan Yuni, 2022.
Ministan Labarai, Lai Mohammed, ya bayyana hakan...
Shugaba Buhari na Jagorantar Taro da Tawagar Tsaro
Shugaba Buhari na Jagorantar Taro da Tawagar Tsaro
Yanzun nan muke samun labarin cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari na jagorantar taro da tawagar tsaron.
Najeriya Ana kyautata zaton tawagar za ta tattauna da Buhari ne kan habaka hanyoyin ragargazar makiya kasar.
Najeriya...
Zabin Abdullahi Adamu “Ra’ayinsa ne” Kawai ba APC ba – APC
Zabin Abdullahi Adamu “Ra’ayinsa ne” Kawai ba APC ba - APC
Abuja - APC ta dare kan yunkurin da ake yi na yin magudi a jerin sunayen deliget-deliget na zaben fidda gwanin dan takarar shugaban kasa.
Jaridar TheCable ta samu labarin...
Shugaba Buhari ya Sanya Labule da Gwmana Yahaya Bello a Aso Rock
Shugaba Buhari ya Sanya Labule da Gwmana Yahaya Bello a Aso Rock
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanya labule da Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi kuma 'dan takarar shugabancin kasa.
Gwamna Yahaya Bello ya barranta kansa da hukuncin gwamnonin arewa...
An Gurfanar da Direban da ya Daba wa Fasinja wuƙa Kan N100
An Gurfanar da Direban da ya Daba wa Fasinja wuƙa Kan N100
An gurfanar da wani direban motar haya a gaban kotun Majistare a Kaduna kan zarginsa da caka wa fasinja wuƙa.
Mai gabatar da kara a kotu, Sufeta Leo Chidi...
Abdullahi Adamu da Kwamitin NWC Zasu Gabatar da Ahmad Lawan ga Buhari – Sanata...
Abdullahi Adamu da Kwamitin NWC Zasu Gabatar da Ahmad Lawan ga Buhari - Sanata Orji Kalu
Abuja - Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a APC, Sanata Orji Uzor Kalu, ya bayyana cewa shugaban jam'iyya, Abdullahi Adamu, da kwamitin gudanarwa NWC...
An Soma Tantace Daliget da za su Kaɗa kuri’a a Zaɓen Fidda Gwanin APC
An Soma Tantace Daliget da za su Kaɗa kuri'a a Zaɓen Fidda Gwanin APC
An soma tantace daliget-daliget da za su kaɗa kuri'a a zaɓen fitar da gwani na neman tikitin takara a karkashin inuwar jam'iyyar APC.
Sama da daliget dubu...
Gwamnonin Arewa na APC Sun Gabatarwa Shugaba Buhari Sunayen Mutune 5 Daga Kudu Domin...
Gwamnonin Arewa na APC Sun Gabatarwa Shugaba Buhari Sunayen Mutune 5 Daga Kudu Domin ba su Takara
Gwamonin Arewa na jam'iyyar APC sun gabatarwa shugaba Buhari sunayen mutane biyar da suke son a yi maslaha domin bai wa ɗaya daga...
Kundin Tsarin Mulkin Jam’iyyar APC ya Bada Zabi Uku na Yadda za’a Gudanar da...
Kundin Tsarin Mulkin Jam'iyyar APC ya Bada Zabi Uku na Yadda za'a Gudanar da Zaben Fidda Gwani
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi watsi da tsarin kato bayan kato wajen zaben fidda gwanin takarar shugaban kasa na zaben 2023...





















