Hukumar EFCC ta Kama Rochas Okorocha
Hukumar EFCC ta Kama Rochas Okorocha
Hukumar EFCC ta kama tsohon gwamnan Imo Rochas Okorocha, kuma ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC.
EFCC ta tafi da Rochas daga gidansa da ke unguwar Maitama a Abuja da yammacin Talata.
Jami’an EFCC da...
Gwamnoni Uku na PDP Sun Shiga Ganawar Sirri da Olusegun Obasanjo
Gwamnoni Uku na PDP Sun Shiga Ganawar Sirri da Olusegun Obasanjo
Ogun - Gwamnoni uku na jam'iyyar hamayya PDP sun shiga ganawar sirri da tsohon shugaban ƙasa a Najeriya, Olusegun Obasanjo, a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun.
Daily Trust ta rawaito...
Babban Jigon APC a Zamfara ya Sauya Sheƙa Zuwa PDP
Babban Jigon APC a Zamfara ya Sauya Sheƙa Zuwa PDP
Yayin da jam'iyyar APC ke ganin ta fara gano bakin zaren rikicinta, wani jigo ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar PDP mai adawa
Tsohon babban daraktan First Bank PLc, Dakta Dauda Lawal,...
Shugaba Buhari ya Gana da Iyalan Wadanda Suka Mutu Sanadiyyar Fashewar Nakiya a Kano
Shugaba Buhari ya Gana da Iyalan Wadanda Suka Mutu Sanadiyyar Fashewar Nakiya a Kano
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da ‘yan uwan wadanda suka mutu sakamakon fashewar nakiya da ya faru a Kano.
Shugaban wanda ya ziyarci Kano domin halartar...
A Bada 100% na Kuri’unmu ga Rotimi Amaechi – Janar Buratai
A Bada 100% na Kuri’unmu ga Rotimi Amaechi - Janar Buratai
Janar Tukur Yusuf Buratai ya yi wa Rotimi Amaechi rakiya da ya gana da ‘Yan APC a jihar Borno.
Tsohon hafsun sojojin na kasa ya roki mutanensa su marawa Amaechi...
Ba Wasa Nake yi da Burina na Zama Shugaban Kasa ba – Tinubu ga...
Ba Wasa Nake yi da Burina na Zama Shugaban Kasa ba - Tinubu ga Sarakunan Gargajiya
Tsohon gwamnan jihar Legas, Tinubu ya bayyana bukatarsa ta son gaje Buhari, inda yace ba da wasa yake takara ba
Ya bayyana haka ne lokacin...
2023: Kotu ta yi Umarnin Aika ‘Dan Takarar Gwamna na PDP a Ribas Gidan...
2023: Kotu ta yi Umarnin Aika 'Dan Takarar Gwamna na PDP a Ribas Gidan Gyara Hali
Rivers - Babbar kotun jihar Ribas ta saka ranar sauraron bukatar bayar da belin dan takarar gwamna na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a...
‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da ɗan Majalisar Jahar Anambra
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da ɗan Majalisar Jahar Anambra
Wasu miyagun yan bindiga sun sace ɗan majalisar jiha mai wakiltar Aguata 1 a majalisar dokokin jihar Anambra, sun bar motarsa.
Kakakin hukumar yan sanda na jihar, Mista Ikenga, ya tabbatar...
Mutum ɗaya ne ya Siya Fom ɗin Takarar Shugaban Kasa a 2023 a Jam’iyyar...
Mutum ɗaya ne ya Siya Fom ɗin Takarar Shugaban Kasa a 2023 a Jam'iyyar NNPP - Buba Galadima
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso, ya shiga tsaren takarar shugaban kasa a 2023 a karkashin jam'iyyar NNPP mai tasowa.
Wani tsohon...
Shin da Gaske Gwamna Ganduje ya Hakura da Neman Kujerar Sanata a Zaben 2023...
Shin da Gaske Gwamna Ganduje ya Hakura da Neman Kujerar Sanata a Zaben 2023 ?
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ba zai nemi kujerar Majalisar Dattawa a Kano a zabe mai zuwa ba.
Dr. Abdullahi Ganduje ya hakura Barau Ibrahim Jibrin ya...






















