Home SIYASA Page 75

SIYASA

Karamin Ministan Ilimi, Chukwuemeka Nwajiuba ya Sayi Fom din Takarar Shugaban Kasa Karkashin Jam’iyyar...

0
Karamin Ministan Ilimi, Chukwuemeka Nwajiuba ya Sayi Fom din Takarar Shugaban Kasa Karkashin Jam'iyyar APC   Karamin Ministan ilimi, Hanarabul Chukwuemeka Nwajiuba, ya sayi Fom din takarar kujeran shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC N100m. Nwajiuba ya sayi Fom din...

Sanata Ibrahm Abdullahi Danbaba ya Sauya Sheka daga PDP Zuwa APC

0
Sanata Ibrahm Abdullahi Danbaba ya Sauya Sheka daga PDP Zuwa APC   Sanata Ibrahim Abdullahi Danbaba, sanata daga jihar Sokoto ya bayyana ficewarsa daga PDP zuwa APC. Sanatan ya bayyana hakan ne a cikin wata wasika da ya mika wa shugaban majalisar...

Jam’iyyar APC ta Nemi Ministocin Buhari da ke Son Takara a 2023 da su...

0
Jam'iyyar APC ta Nemi Ministocin Buhari da ke Son Takara a 2023 da su Ajiye Aiki   Domin kaucewa taka dokar zabe ta Najeriya, jam'iyyar APC mai mulkin kasar ta bayyana ranar karshe da ministoci da masu rike da mukaman gwamnati...

Ubangiji ne ya Nemi mu yi Takarar Shugaban Kasa a 2023 – ‘Yan Takara...

0
Ubangiji ne ya Nemi mu yi Takarar Shugaban Kasa a 2023 - 'Yan Takara 5 Tseren neman shugabancin kasar na kara zafi yayin da karin yan siyasa ke nuna sha’awarsu sosai a kan kujerar. Gabannin zaben, akwai yan takarar da suka...

Manyan ‘Yan Siyasa 5 da Suka Sauya Sheka Daga APC Zuwa PDP

0
Manyan 'Yan Siyasa 5 da Suka Sauya Sheka Daga APC Zuwa PDP Gabannin babban zaben 2023, manyan yan siyasa a jam’iyyun All Progressives Congress (APC) mai mulki da Peoples Democratic Party (PDP) mai adawa sun fara sauye-sauyen sheka domin kare...

Shugaban APC na Kasa ya Dakatar da Dukkannin Daraktocin Sakateriyar Jam’iyyar

0
Shugaban APC na Kasa ya Dakatar da Dukkannin Daraktocin Sakateriyar Jam'iyyar   Sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu ya dakatar da dukkannin daraktocin sakateriyar jam'iyyar. Tun ranar da ya karba ragamar mulki, ya sanar da cewa ba zai yi...

Buhari Mutumin Kirki ne, Amma dai ba Shugaba ne Nagari ba Idan Aka Duba...

0
Buhari Mutumin Kirki ne, Amma dai ba Shugaba ne Nagari ba Idan Aka Duba Yadda Yake Mulki - Kukah Faston nan da ya yi kaurin suna wajen caccakar Buhari ya sake yin jawabi, ya ce ko Aisha Buhari ba ta...

Mambobin Jam’iyyar APC za su Ci gaba da Habaka Saboda Ci gaban da Shugaba...

0
Mambobin Jam’iyyar APC za su Ci gaba da Habaka Saboda Ci gaban da Shugaba Buhari ya Samu - Sen. George Akume Jigo a jam'iyyar APC ya bayyana dalilin da yasa ake ganin jam'iyyar APC na kara habaka a kullum sabanin...

Gwamna Ganduje ya Amince da Murabus Din Kwamishinoni 7 Cikinsu 11

0
Gwamna Ganduje ya Amince da Murabus Din Kwamishinoni 7 Cikinsu 11 Akalla mutum 11 cikin kwamishanonin gwamnatin jihar Kano sun ajiye aikinsu makon da ya gabata. Gwamnan jihar ya amince da murabus din mutum bakwai cikinsu kuma yace sauran su koma...

Sanata Ahmad Babba Kaita ya Sauya Sheƙa Daga APC zuwa PDP

0
Sanata Ahmad Babba Kaita ya Sauya Sheƙa Daga APC zuwa PDP   Katsina- Ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Katsina ta arewa a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Babba Kaita ya sauya sheƙa daga APC zuwa PDP. Katsina ta arewa wacce ta kunshi...

Labarai

Latest News
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai