Karamin Ministan Ilimi, Chukwuemeka Nwajiuba ya Sayi Fom din Takarar Shugaban Kasa Karkashin Jam’iyyar...
Karamin Ministan Ilimi, Chukwuemeka Nwajiuba ya Sayi Fom din Takarar Shugaban Kasa Karkashin Jam'iyyar APC
Karamin Ministan ilimi, Hanarabul Chukwuemeka Nwajiuba, ya sayi Fom din takarar kujeran shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC N100m.
Nwajiuba ya sayi Fom din...
Sanata Ibrahm Abdullahi Danbaba ya Sauya Sheka daga PDP Zuwa APC
Sanata Ibrahm Abdullahi Danbaba ya Sauya Sheka daga PDP Zuwa APC
Sanata Ibrahim Abdullahi Danbaba, sanata daga jihar Sokoto ya bayyana ficewarsa daga PDP zuwa APC.
Sanatan ya bayyana hakan ne a cikin wata wasika da ya mika wa shugaban majalisar...
Jam’iyyar APC ta Nemi Ministocin Buhari da ke Son Takara a 2023 da su...
Jam'iyyar APC ta Nemi Ministocin Buhari da ke Son Takara a 2023 da su Ajiye Aiki
Domin kaucewa taka dokar zabe ta Najeriya, jam'iyyar APC mai mulkin kasar ta bayyana ranar karshe da ministoci da masu rike da mukaman gwamnati...
Ubangiji ne ya Nemi mu yi Takarar Shugaban Kasa a 2023 – ‘Yan Takara...
Ubangiji ne ya Nemi mu yi Takarar Shugaban Kasa a 2023 - 'Yan Takara 5
Tseren neman shugabancin kasar na kara zafi yayin da karin yan siyasa ke nuna sha’awarsu sosai a kan kujerar.
Gabannin zaben, akwai yan takarar da suka...
Manyan ‘Yan Siyasa 5 da Suka Sauya Sheka Daga APC Zuwa PDP
Manyan 'Yan Siyasa 5 da Suka Sauya Sheka Daga APC Zuwa PDP
Gabannin babban zaben 2023, manyan yan siyasa a jam’iyyun All Progressives Congress (APC) mai mulki da Peoples Democratic Party (PDP) mai adawa sun fara sauye-sauyen sheka domin kare...
Shugaban APC na Kasa ya Dakatar da Dukkannin Daraktocin Sakateriyar Jam’iyyar
Shugaban APC na Kasa ya Dakatar da Dukkannin Daraktocin Sakateriyar Jam'iyyar
Sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu ya dakatar da dukkannin daraktocin sakateriyar jam'iyyar.
Tun ranar da ya karba ragamar mulki, ya sanar da cewa ba zai yi...
Buhari Mutumin Kirki ne, Amma dai ba Shugaba ne Nagari ba Idan Aka Duba...
Buhari Mutumin Kirki ne, Amma dai ba Shugaba ne Nagari ba Idan Aka Duba Yadda Yake Mulki - Kukah
Faston nan da ya yi kaurin suna wajen caccakar Buhari ya sake yin jawabi, ya ce ko Aisha Buhari ba ta...
Mambobin Jam’iyyar APC za su Ci gaba da Habaka Saboda Ci gaban da Shugaba...
Mambobin Jam’iyyar APC za su Ci gaba da Habaka Saboda Ci gaban da Shugaba Buhari ya Samu - Sen. George Akume
Jigo a jam'iyyar APC ya bayyana dalilin da yasa ake ganin jam'iyyar APC na kara habaka a kullum sabanin...
Gwamna Ganduje ya Amince da Murabus Din Kwamishinoni 7 Cikinsu 11
Gwamna Ganduje ya Amince da Murabus Din Kwamishinoni 7 Cikinsu 11
Akalla mutum 11 cikin kwamishanonin gwamnatin jihar Kano sun ajiye aikinsu makon da ya gabata.
Gwamnan jihar ya amince da murabus din mutum bakwai cikinsu kuma yace sauran su koma...
Sanata Ahmad Babba Kaita ya Sauya Sheƙa Daga APC zuwa PDP
Sanata Ahmad Babba Kaita ya Sauya Sheƙa Daga APC zuwa PDP
Katsina- Ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Katsina ta arewa a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Babba Kaita ya sauya sheƙa daga APC zuwa PDP.
Katsina ta arewa wacce ta kunshi...






















