Lokaci ya yi da za a Tabbatar da Sahihi Kuma Ingantaccen Zaɓe a Najeriya...
Lokaci ya yi da za a Tabbatar da Sahihi Kuma Ingantaccen Zaɓe a Najeriya - Injiniya Yusuf Yabagi
Masu ruwa da tsaki a lamuran zabe a Najeriya sun fara tsokaci kan sa hannun da Shugaba Muhammadu Buhari ya yi kan...
Alkawarin da Gwamnatin Tarayya ta Daukar wa Tubabbun Mambobin Boko Haram
Alkawarin da Gwamnatin Tarayya ta Daukar wa Tubabbun Mambobin Boko Haram
Gwamnatin tarayya ta ɗauki alkawarin inganta rayuwar tubabbbun mambobin Boko Haram su tsaya da kafafunsu.
Farfesa Yemi Osinajo ya ce gwamnati ta shirya samar wa tubabbun hanyoyin kudin shiga na...
Shugaban NITDA ya Karɓi Baƙuncin Jakadan ƙasar Sweden a Nageriya
Shugaban NITDA ya Karɓi Baƙuncin Jakadan ƙasar Sweden a Nageriya
Mai girma shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA), Malam Kashif Inuwa Abdullahi, (CCIE), a wannan rana, ya karɓi baƙuncin jakadan ƙasar Sweden a Nageriya, mista Carl-Micheal Gräns,...
Gwamnatin Tarayya ta Assasa Karin Kasafi Don Cike Gibi a Shirin Farfaɗo da Sashen...
Gwamnatin Tarayya ta Assasa Karin Kasafi Don Cike Gibi a Shirin Farfaɗo da Sashen da Rikice-Riciken da ke Afkuwa
Ministan kula da Al'amuran jin kai da sarrafa annoba da cigaban Al'umma, Sadiya Umar Farouq ta kaddamar da aikin farfado da...
Mutane 2 Sun Rasa Rayukansu a Zaben Deleget na PDP a Jahar Osun
Mutane 2 Sun Rasa Rayukansu a Zaben Deleget na PDP a Jahar Osun
Akalla mutum biyu sun rasa rayukansu yayinda da dama suka jikkata a zaben deleget na jam'iyyar People’s Democratic Party PDP dake gudana a jihar Osun.
Kakakin hukumar yan...
Gwamnan Kwara ya yi Magana Kan Sanya Hijabi Cikin Makarantun Jahar
Gwamnan Kwara ya yi Magana Kan Sanya Hijabi Cikin Makarantun Jahar
Gwamnan jahar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya bayyana cewa ko shakka babu yana tare da dalibai mata Musulmai kan lamarin sanya Hijabi cikin makarantun jahar.
Yace wannan ita ce matsayarsa saboda...
Gwamnatin Tarayya na Shirin Rattafa Hannu Kan Sabon Bashin $3.387bn Don yin Ayyuka 10...
Gwamnatin Tarayya na Shirin Rattafa Hannu Kan Sabon Bashin $3.387bn Don yin Ayyuka 10 - Zainab Ahmed
Ministar kudi, kasafin kudi, da shirye-shiryen kasa, Zainab Ahmed, ta bayyana cewa gwamnatin tarayya na shirin rattafa hannu kan sabon bashin $3.387 billion...
Kotu ta Bayar da Umarnin Kwace Kadarorin Tsohon Gwamnan Zamfara Abdulaziz Yari
Kotu ta Bayar da Umarnin Kwace Kadarorin Tsohon Gwamnan Zamfara Abdulaziz Yari
Hukumar ICPC mai binciken laifukan cin hanci da rashawa a Najeriya ta ce wata Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta ba ta umarni na wucin gadi na kwace...
Ɓangaren Gwamna Ganduje ya yi nasara a kotun ɗaukaka ƙara Kan Rikicin APC a...
Ɓangaren Gwamna Ganduje ya yi nasara a kotun ɗaukaka ƙara Kan Rikicin APC a Kano
Ɓangaren Gwamna Abudllahi Umar Ganduje ya yi nasara a ƙarar da ya shigar yana ƙalubalantar nasarar da wata kotun ta bai wa ɓangaren tshohon Gwamna...
Kaddamar da Aikin Ma’aikatar Jin Kai na Taswirar Hanya da Tsarin Ci gaban Kasa...
Kaddamar da Aikin Ma’aikatar Jin Kai na Taswirar Hanya da Tsarin Ci gaban Kasa - OSINBAJO
gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tsarin taswirar hanya na ma’aikatar ayyukan jin kai, magance annoba da bunkasa rayuwar jama’a yayi daidai da tsarin cigaban...






















