‘Yan Siyasa Irin Fani-Kayode da Sauran su Sun Koma APC ne Musamman Don su...
'Yan Siyasa Irin Fani-Kayode da Sauran su Sun Koma APC ne Musamman Don su Guje wa Tuhumar EFCC - PDP
Jam’iyyar PDP ta kwatanta Femi Fani-Kayode, tsohon ministan sufurin jiragen sama a matsayin dan siyasar kafar sada zumunta.
Bayan komawar sa...
Jagoran APC a Jahar Neja ya yi Alla-Wadai da Sauya Shekar da Fani-Kayode ya...
Jagoran APC a Jahar Neja ya yi Alla-Wadai da Sauya Shekar da Fani-Kayode ya yi Daga PDP
Jonathan Vatsa ya yi Allah-wadai da karbar Fani-Kayode a Jam’iyyar APC.
Jagoran na APC a jahar Neja yace jam’iyyarsu ta rasa inda ta sa...
Shugaba Buhari ya Nada Sababbin Shugabannin da za su Rika sa Ido a Hukumar...
Shugaba Buhari ya Nada Sababbin Shugabannin da za su Rika sa Ido a Hukumar EFCC
Shugaban kasa ya bukaci Sanatoci su tantance shugabannin majalisar EFCC.
Dr. Ahmad Lawan ya karanto takardar Muhammadu Buhari a zauren majalisa.
George Abang Ekpungu zai zama Sakataren...
Kudaden da Gwamnati ke Biyan Sanatoci ya Musu Kadan – Rochas Okorocha
Kudaden da Gwamnati ke Biyan Sanatoci ya Musu Kadan - Rochas Okorocha
Rochas Okorocha ya bayyana bukatar gwamnati ta kara kudaden da take biyan sanatoci.
Ya bayyana cewa, kudaden da ake basu sun yi kasa da irin aikin da suke tafkawa...
Kakakin Jam’iyyar APC Rashen Jahar Ribas ya yi Murabus Daga Mukaminsa
Kakakin Jam'iyyar APC Rashen Jahar Ribas ya yi Murabus Daga Mukaminsa
Kakakin jam'iyyar APC reshen jahar Ribas ya mika takardar murabus daga kan mukaminsa ga shugabannin jam'iyyar.
A cikin takardar mai ɗauke da kwanan watan 19 ga watan Satumba, Chief Ogbonna...
Jam’iyyu 17 na Kudancin Kasar Nan Sun Bayyana Ra’ayinsu Akan Atiku Abubakar a Zaben...
Jam'iyyu 17 na Kudancin Kasar Nan Sun Bayyana Ra'ayinsu Akan Atiku Abubakar a Zaben 2023
Wasu kungiyoyin siyasa a jahar Delta sun amince da tsayawar Atiku Abubakar a matsayin dan takarar shugaban kasa.
Wasu jam'iyyu 17 ne suka bayyana goyon bayansu...
Bai Kamata Aga Laifin APC ba Idan ta Yanke Shawarar Neman Jonathan ya Dawo...
Bai Kamata Aga Laifin APC ba Idan ta Yanke Shawarar Neman Jonathan ya Dawo Cikin ta - Musa Sarkin Adar
Wani jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jahar Sokoto, Musa Sarkin Adar, yayi magana game da zaben 2023.
Adar ya...
Yadda Karnuka Goma Suka Afka wa Yaro a Jahar Anambra
Yadda Karnuka Goma Suka Afka wa Yaro a Jahar Anambra
Wasu karnuka goma sun afka wa wani yaro ɗan shekara biyu tare da cinye shi a wata makaranta mai zaman kanta a garin Amokpo Umuanunwa a jahar Anambra.
Jaridar The Nation...
Gwamna Umahi ya Maida wa Fani-Kayode Martani Kan Kalaman da ya yi Bayan Komawarsa...
Gwamna Umahi ya Maida wa Fani-Kayode Martani Kan Kalaman da ya yi Bayan Komawarsa APC
David Umahi ya maida martani a kan wasu kalamai da Femi Fani-Kayode ya yi jiya.
An ji Fani-Kayode yana cewa ya taimaka wajen karkato da ra’ayin...
Dole Kowanne ‘Dan Takara ya bi Tsari Wajen Neman Takara, ko da Kuwa Jonathan...
Dole Kowanne 'Dan Takara ya bi Tsari Wajen Neman Takara, ko da Kuwa Jonathan ne a Zaben 2023 - APC
Jam'iyyar APC da ke mulkin Najeriya ta ce babu wani mamba cikin sabbin mutanen da suka koma jam'iyyar da za...





















