Home SIYASA Page 97

SIYASA

Bayan Tsige Inuwa: Majalisar Dokokin Kaduna ta Rantsar da Sabon ɗan Majalisa Mai Wakiltar...

0
Bayan Tsige Inuwa: Majalisar Dokokin Kaduna ta Rantsar da Sabon ɗan Majalisa Mai Wakiltar Mazabar Sabon Gari   Kakakin majalisar dokokin jahar Kaduna, Yusuf Zailani, ya bada rantsuwar kama aiki ga sabon ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Sabon Gari. Honorabul Ali Baba...

Gwamna Ganduje Tare da ‘Yan Majalisar Kano Sun Kai wa Bola Tinubu Ziyara a...

0
Gwamna Ganduje Tare da 'Yan Majalisar Kano Sun Kai wa Bola Tinubu Ziyara a Kasar Landan   Bayan walimar kammala karatun 'dansa, Ganduje ya leka wajen Bola Tinubu. Asiwaju Tinubu ya dade yana jinya bayan yi masa tiyata a Landan. Ganduje ya samu...

Bayan Komawarsa APC: Lokaci ya yi da Zan Hada Kai da Shugaban Kasa Wurin...

0
Bayan Komawarsa APC: Lokaci ya yi da Zan Hada Kai da Shugaban Kasa Wurin Ciyar da Najariya Gaba - Fani Kayode   Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ya sha alwashin tarkata gwamnonin jahohin Oyo, Bauchi da na Enugu zuwa...

Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode ya Koma APC

0
Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode ya Koma APC   Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya fice daga jam'iyyar PDP ya koma APC mai mulki a Nigeria. Fani-Kayode wanda ya yi kaurin suna wurin sukar gwamnatin APC ya ce...

Komawa APC: Goodluck Jonathan ya yi Magana Kan Jita-Jitar

0
Komawa APC: Goodluck Jonathan ya yi Magana Kan Jita-Jitar   Dr Goodluck Ebele Jonathan, tsohon shugaban Nigeria ya karyata jita-jitar cewa ya koma jam'iyyar APC. A ranar Laraba ne wata rahoto ta rika yawo a dandalin sada zumunta da ke cewa Jonathan...

APC ta Bayyana Cewa za ta Dauki Mataki Kan ‘Ya’yan Jam’iyyar da Suka kai...

0
APC ta Bayyana Cewa za ta Dauki Mataki Kan 'Ya'yan Jam'iyyar da Suka kai Karar ta Gaban Alkali   Uwar APC za ta hukunta wadanda suke kai karar Jam’iyya gaban Alkali. Wani jigon jam’iyyar yace sun gaji da surutu, za su fara...
haruna inuwa

Majalisar Dokokin Jahar Kaduna ta Tsige Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar, Haruna Inuwa

0
Majalisar Dokokin Jahar Kaduna ta Tsige Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar, Haruna Inuwa   'Yan majalisar dokokin jahar Kaduna sun tsige Haruna Inuwa, shugaban masu rinjaye na majalisar. An tsige Inuwa ne a ranar Laraba bayan da 'yan majalisa na APC 17...

Shugaba Buhari ya Nemi Majalisar Dattawa da ta Saka Ido Kan Shigo da Makamai...

0
Shugaba Buhari ya Nemi Majalisar Dattawa da ta Saka Ido Kan Shigo da Makamai da Ababen Fashewa a Kasar Nan   Shugaba Buhari na Najeriya ya mika wa majalisar dattawan kasar bukatar gwamnati ta yin doka da za ta sa ido...

Sunayen Sababbin Kwamishinoni 3 da Shugaba Buhari ya Rantsar a Hukumar INEC

0
Sunayen Sababbin Kwamishinoni 3 da Shugaba Buhari ya Rantsar a Hukumar INEC   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da sabbin kwamishinoni uku a hukumar INEC makonni bayan majalisar dattawa ta tabbatar da su. Sabbin kwamishinonin sun hada da Baba Bila daga...

Najeriya za ta Hada-Kai da Masar Domin a Samu Wutar Lantarki – Abubakar Aliyu

0
Najeriya za ta Hada-Kai da Masar Domin a Samu Wutar Lantarki - Abubakar Aliyu   Ministan harkokin lantarki, Abubakar Aliyu ya zauna da Jakadan kasar Masar. Abubakar Aliyu yace Najeriya za ta hada-kai da Masar domin a samu lantarki. Ganawar ta biyo bayan...

Labarai

Latest News
Sojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-RufaiGwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun HutuBa Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump - BirtaniyaChina da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra'ila Domin Kawo ƙarshen YaƙinGawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADC