Bayan Tsige Inuwa: Majalisar Dokokin Kaduna ta Rantsar da Sabon ɗan Majalisa Mai Wakiltar...
Bayan Tsige Inuwa: Majalisar Dokokin Kaduna ta Rantsar da Sabon ɗan Majalisa Mai Wakiltar Mazabar Sabon Gari
Kakakin majalisar dokokin jahar Kaduna, Yusuf Zailani, ya bada rantsuwar kama aiki ga sabon ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Sabon Gari.
Honorabul Ali Baba...
Gwamna Ganduje Tare da ‘Yan Majalisar Kano Sun Kai wa Bola Tinubu Ziyara a...
Gwamna Ganduje Tare da 'Yan Majalisar Kano Sun Kai wa Bola Tinubu Ziyara a Kasar Landan
Bayan walimar kammala karatun 'dansa, Ganduje ya leka wajen Bola Tinubu.
Asiwaju Tinubu ya dade yana jinya bayan yi masa tiyata a Landan.
Ganduje ya samu...
Bayan Komawarsa APC: Lokaci ya yi da Zan Hada Kai da Shugaban Kasa Wurin...
Bayan Komawarsa APC: Lokaci ya yi da Zan Hada Kai da Shugaban Kasa Wurin Ciyar da Najariya Gaba - Fani Kayode
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ya sha alwashin tarkata gwamnonin jahohin Oyo, Bauchi da na Enugu zuwa...
Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode ya Koma APC
Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode ya Koma APC
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya fice daga jam'iyyar PDP ya koma APC mai mulki a Nigeria.
Fani-Kayode wanda ya yi kaurin suna wurin sukar gwamnatin APC ya ce...
Komawa APC: Goodluck Jonathan ya yi Magana Kan Jita-Jitar
Komawa APC: Goodluck Jonathan ya yi Magana Kan Jita-Jitar
Dr Goodluck Ebele Jonathan, tsohon shugaban Nigeria ya karyata jita-jitar cewa ya koma jam'iyyar APC.
A ranar Laraba ne wata rahoto ta rika yawo a dandalin sada zumunta da ke cewa Jonathan...
APC ta Bayyana Cewa za ta Dauki Mataki Kan ‘Ya’yan Jam’iyyar da Suka kai...
APC ta Bayyana Cewa za ta Dauki Mataki Kan 'Ya'yan Jam'iyyar da Suka kai Karar ta Gaban Alkali
Uwar APC za ta hukunta wadanda suke kai karar Jam’iyya gaban Alkali.
Wani jigon jam’iyyar yace sun gaji da surutu, za su fara...
Majalisar Dokokin Jahar Kaduna ta Tsige Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar, Haruna Inuwa
Majalisar Dokokin Jahar Kaduna ta Tsige Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar, Haruna Inuwa
'Yan majalisar dokokin jahar Kaduna sun tsige Haruna Inuwa, shugaban masu rinjaye na majalisar.
An tsige Inuwa ne a ranar Laraba bayan da 'yan majalisa na APC 17...
Shugaba Buhari ya Nemi Majalisar Dattawa da ta Saka Ido Kan Shigo da Makamai...
Shugaba Buhari ya Nemi Majalisar Dattawa da ta Saka Ido Kan Shigo da Makamai da Ababen Fashewa a Kasar Nan
Shugaba Buhari na Najeriya ya mika wa majalisar dattawan kasar bukatar gwamnati ta yin doka da za ta sa ido...
Sunayen Sababbin Kwamishinoni 3 da Shugaba Buhari ya Rantsar a Hukumar INEC
Sunayen Sababbin Kwamishinoni 3 da Shugaba Buhari ya Rantsar a Hukumar INEC
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da sabbin kwamishinoni uku a hukumar INEC makonni bayan majalisar dattawa ta tabbatar da su.
Sabbin kwamishinonin sun hada da Baba Bila daga...
Najeriya za ta Hada-Kai da Masar Domin a Samu Wutar Lantarki – Abubakar Aliyu
Najeriya za ta Hada-Kai da Masar Domin a Samu Wutar Lantarki - Abubakar Aliyu
Ministan harkokin lantarki, Abubakar Aliyu ya zauna da Jakadan kasar Masar.
Abubakar Aliyu yace Najeriya za ta hada-kai da Masar domin a samu lantarki.
Ganawar ta biyo bayan...





















