Komawa APC: Goodluck Jonathan ya yi Magana Kan Jita-Jitar
Komawa APC: Goodluck Jonathan ya yi Magana Kan Jita-Jitar
Dr Goodluck Ebele Jonathan, tsohon shugaban Nigeria ya karyata jita-jitar cewa ya koma jam'iyyar APC.
A ranar Laraba ne wata rahoto ta rika yawo a dandalin sada zumunta da ke cewa Jonathan...
APC ta Bayyana Cewa za ta Dauki Mataki Kan ‘Ya’yan Jam’iyyar da Suka kai...
APC ta Bayyana Cewa za ta Dauki Mataki Kan 'Ya'yan Jam'iyyar da Suka kai Karar ta Gaban Alkali
Uwar APC za ta hukunta wadanda suke kai karar Jam’iyya gaban Alkali.
Wani jigon jam’iyyar yace sun gaji da surutu, za su fara...
Majalisar Dokokin Jahar Kaduna ta Tsige Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar, Haruna Inuwa
Majalisar Dokokin Jahar Kaduna ta Tsige Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar, Haruna Inuwa
'Yan majalisar dokokin jahar Kaduna sun tsige Haruna Inuwa, shugaban masu rinjaye na majalisar.
An tsige Inuwa ne a ranar Laraba bayan da 'yan majalisa na APC 17...
Shugaba Buhari ya Nemi Majalisar Dattawa da ta Saka Ido Kan Shigo da Makamai...
Shugaba Buhari ya Nemi Majalisar Dattawa da ta Saka Ido Kan Shigo da Makamai da Ababen Fashewa a Kasar Nan
Shugaba Buhari na Najeriya ya mika wa majalisar dattawan kasar bukatar gwamnati ta yin doka da za ta sa ido...
Sunayen Sababbin Kwamishinoni 3 da Shugaba Buhari ya Rantsar a Hukumar INEC
Sunayen Sababbin Kwamishinoni 3 da Shugaba Buhari ya Rantsar a Hukumar INEC
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da sabbin kwamishinoni uku a hukumar INEC makonni bayan majalisar dattawa ta tabbatar da su.
Sabbin kwamishinonin sun hada da Baba Bila daga...
Najeriya za ta Hada-Kai da Masar Domin a Samu Wutar Lantarki – Abubakar Aliyu
Najeriya za ta Hada-Kai da Masar Domin a Samu Wutar Lantarki - Abubakar Aliyu
Ministan harkokin lantarki, Abubakar Aliyu ya zauna da Jakadan kasar Masar.
Abubakar Aliyu yace Najeriya za ta hada-kai da Masar domin a samu lantarki.
Ganawar ta biyo bayan...
Rashin Ayyukan yi: Muna Cikin Matsala a Kasar Nan – Chris Ngige
Rashin Ayyukan yi: Muna Cikin Matsala a Kasar Nan - Chris Ngige
Ministan Kwadago na Najeriya Chris Ngige ya ce karuwar rashin ayyukan yi na zame wa kasar barazana.
Jaridar Punch ta ce ministan ya fadi hakan ne a ranar Talata...
Jovenel Moise: Ana Tuhumar Firaministan Haiti, Ariel Henry kan Mutuwar Tsohon Shugaban ƙasar
Jovenel Moise: Ana Tuhumar Firaministan Haiti, Ariel Henry kan Mutuwar Tsohon Shugaban ƙasar
Wani mai shigar da kara a Haiti ya gabatar da wata kara wadda a ciki ya ke tuhumar firaministan ƙasar Ariel Henry da hannu cikin kisan gillar...
Ba Zamu Rufe Kofar Tuba ba ga ‘Yan Bindigan da Suka Mika Wuya da...
Ba Zamu Rufe Kofar Tuba ba ga 'Yan Bindigan da Suka Mika Wuya da Sunan Tuba - Muhammad Dingyadi
Gwamnatin shugaba Buhari ta bayyana cewa, za ta ci gaba da yafe wa 'yan ta'adda idan suka mika wuya.
Ministan harkokin 'yan...
Kada ku Zargi Kowa Sai Gwamnatin Tarayya Idan ƙungiyar mu ta Sake Rufe Makarantu...
Kada ku Zargi Kowa Sai Gwamnatin Tarayya Idan ƙungiyar mu ta Sake Rufe Makarantu - ASUU
Ƙungiyar malaman jami'o'i ta kasa, ASUU, ta bayyana cewa yadda gwamnati ke jan kafa wajen cika alkawari ka iya jawo wani sabon yajin aiki.
Kungiyar...





















