Home SIYASA Page 99

SIYASA

Ranto Bashin Kudade: Shugaba Buhari ya Buƙaci Majalisa ta Bashi Damar

0
Ranto Bashin Kudade: Shugaba Buhari ya Buƙaci Majalisa ta Bashi Damar   Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya buƙaci majalisar dokokin ƙasar ta bashi dama ya ranto Naira 1,668, 417, 229, 124.5, wato Naira Triliyan daya da biliyan dari shida da...

Hasashe Ya Nuna Cewa Gwamna Abdullahi Ganduje na Hararar Muhimman Kujeru 2 a Zaɓen...

0
Hasashe Ya Nuna Cewa Gwamna Abdullahi Ganduje na Hararar Muhimman Kujeru 2 a Zaɓen 2023   Yanzu kallo ya koma sama yayin da yan siyasa ke shirye-shirye don samun tudun dafawa a babban zaben kasar na 2023 da ke kara gabatowa. Hasashe...

Neman Takarar Gwamnan Legas a 2023: Femi Gbajabiamila ya Musanta Jita-Jitar

0
Neman Takarar Gwamnan Legas a 2023: Femi Gbajabiamila ya Musanta Jita-Jitar   Kakakin majalisar wakilan tarayya, Femi Gbajabiamila, ya musanta rahoton cewa yana shirin tsayawa takarar gwamna a 2023. Kakakin majalisar ya bayyana cewa gwamnan jahar Lagos na yanzun yana yin abinda...

Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Jerry Gana ya Shawarci ‘Yan Najeriya da su Tashi Tsaye...

0
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Jerry Gana ya Shawarci 'Yan Najeriya da su Tashi Tsaye a Zaɓen 2023   Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Jerry Gana, ya shawarci yan Najeriya kan matakin da ya dace su ɗauka kan shugabannin da suka gaza. Gana ya...

Jiga-Jigan Jam’iyyar APC na Jahar Taraba da ke Hangen Kujerar Ministan Wuta

0
Jiga-Jigan Jam'iyyar APC na Jahar Taraba da ke Hangen Kujerar Ministan Wuta Jagororin APC na Taraba suna sha’awar rike mukamin Ministan wuta. Shugaban jam’iyyar na Taraba yace mutane har 32 suke harin kujerar. Daga ciki akwai Garba Umar, Sani Danladi da Sanata...

Tsohon Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Adamu ya Bayyana Mulkin Karba-Karba a Matsayin Wanda ya Saɓawa...

0
Tsohon Gwamnan  Nasarawa, Abdullahi Adamu ya Bayyana Mulkin Karba-Karba a Matsayin Wanda ya Saɓawa Kundin Tsarin Mulki   Sanata Abdullahi Adamu na jahar Nasarawa ya ayyana cewa tsarin karba-karba ya sabawa kundin tsarin mulkin Najeriya Tsohon gwamnan, wanda ya bayyana haka a...

Bogi da na Gaske: Hanyoyi 5 da zu ku bi Wajen Bambance Kudaden

0
Bogi da na Gaske: Hanyoyi 5 da zu ku bi Wajen Bambance Kudaden   Kowa na son kudi, hakazalika a kullum ana kashe kudaden da ba adadi, wannan yasa kudi ke da matukar daraja a idon kowane dan adam mai rai...

Jam’iyyar APC ta Fitar da Ranar da za ta Gudanar da Taronta na Jahohi

0
Jam'iyyar APC ta Fitar da Ranar da za ta Gudanar da Taronta na Jahohi   Jam'iyyar APC da ke mulki a Najeriya ta tsayar da ranar 2 ga watan Oktobar 2021 a matsayin ranar taronta na jahohi. Wannan na kunshe a cikin...

‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Jigon PDP na Jahar Edo, Owere Dickson

0
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Jigon PDP na Jahar Edo, Owere Dickson   Rahotanni sun bayyana cewa an sace wani jigon jam’iyyar PDP kuma jagoran jam’iyyar a gundumar Sanatan Edo ta Kudu, Owere Dickson Imasogie tare da direban sa a...

‘Yan Bindiga Sun yi Watsi da Damar da Suka Samu ta Sulhu a Baya...

0
'Yan Bindiga Sun yi Watsi da Damar da Suka Samu ta Sulhu a Baya - Gwamna Matawalle   Gwamnan jahar zamfara da ke arewacin najeriya, bello matawalle ya ce 'yan bindiga sun yi watsi da damar da suka samu ta sulhu...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta