Shine ko Wayar ka/ki na ‘Daya Daga Cikin Wanda Manhajar WhatsApp Zata Daina...
Shine ko Wayar ka/ki na 'Daya Daga Cikin Wanda Manhajar WhatsApp Zata Daina yi a Watan Nuwamba ?
Miliyoyin wayoyi a fadin duniya na gab da daina WhatsApp daga Nuwamban shekarar nan.
Manhajar WhatsApp ta shahara cikin al'umma inda kusan kowa...
Kamfanin Google Zai Zuba Hannayen Jari a Afrika
Kamfanin Google Zai Zuba Hannayen Jari a Afrika
Kamfanin Google ya sanar da zuba hanayen jarin dala biliyan guda a Afirka a wani ɓangaren na bunkasa ayyukansa a nahiyar.
Shugaban kamfanin Sundar Pichai ya ce za a kashe waɗannan kudade ne...
‘Yan Kasuwar Kawo ta Jahar Kaduna Sun Bijirewa Umarnin Gwamnatin Jahar
'Yan Kasuwar Kawo ta Jahar Kaduna Sun Bijirewa Umarnin Gwamnatin Jahar
'Yan kasuwa masu cin kasuwar mako-mako a kasuwar Kawo ta jahar Kaduna sun bijirewa gwamnatin jahar.
Wasu daga ciki sun fito domin ci gaba da kasuwancin da suka saba na...
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta Bayyana Yadda ta Kama Masu Garkuwa da Mutane 34
Rundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Bayyana Yadda ta Kama Masu Garkuwa da Mutane 34
'Yan sandan Najeriya sun ce sun kama wani gungun masu satar mutane da ke zuwa har tashoshin mota suna kafa tarko ga matafiya.
Ta ce gungun na...
Hukumar NCC ta ƙayyade Mafi ƙarancin Shekarun Mallakar Layin Waya a Najeriya
Hukumar NCC ta ƙayyade Mafi ƙarancin Shekarun Mallakar Layin Waya a Najeriya
Hukumar sadarwa ta NCC a Najeriya ta hana yi wa 'yan ƙasar da shekarunsu bai kai 18 ba rajistan layukan waya.
A wani rahoto da ta wallafa hukumar NCC...
Majalisar Dattawa na Barazanar Bayar da Umarnin Damko Shugaban NDLEA da NSA
Majalisar Dattawa na Barazanar Bayar da Umarnin Damko Shugaban NDLEA da NSA
Majalisar dattawa na barazanar bayar da umarnin damko shugaban NDLEA, Buba Marwa da NSA Babagana Monguno.
Majalisar ta ce ta tura wa ofishin NSA da hukumar NDLEA gayyata amma...
EFCC ta Kama Matar Gwamnan Kano: Gwamnatin Jahar ta yi Martani Kan Batun
EFCC ta Kama Matar Gwamnan Kano: Gwamnatin Jahar ta yi Martani Kan Batun
Gwamnatin jahar Kano ta yi martani kan batun kame matar gwamnan jahar Kano, Hajiya Hafsat.
Ganduje - Gwamnatin Kano ta ce, ba a kame ta ko tsare ta...
Ko da Yaushe Najeriya a Shirye Take ta ba Jamhuriyar Sudan ta Kudu Taimako...
Ko da Yaushe Najeriya a Shirye Take ta ba Jamhuriyar Sudan ta Kudu Taimako - Shugaba Buhari
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, a shirye gwamnatinsa take don taimakawa Sudan ta kudu.
Ya bayyana haka ne yayin da ya...
Babban Alkalin Birnin Tarayya: Shugaba Buhari ya Nemi Majalisar Dattawa da ta Tabbatar da...
Babban Alkalin Birnin Tarayya: Shugaba Buhari ya Nemi Majalisar Dattawa da ta Tabbatar da Mai Shari'a Baba-Yusuf
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata, 5 ga watan Oktoba, ya nemi Majalisar Dattawa da ta tabbatar da Mai Shari’a Hussein Baba-Yusuf...
Bayan EFCC ta Kama ta: An Bada Belin Matar Gwamna Ganduje, Hafsat Ganduje
Bayan EFCC ta Kama ta: An Bada Belin Matar Gwamna Ganduje, Hafsat Ganduje
An saki Hafsat Ganduje, matar gwamnan jahar Kano Abdullahi Umar Ganduje kan beli bayan hukumar yaki da rashawa da yi wa arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta kama...




















