Labarai

Shine ko Wayar ka/ki na ‘Daya Daga Cikin Wanda Manhajar WhatsApp Zata Daina...

0
Shine ko Wayar ka/ki  na 'Daya Daga Cikin Wanda Manhajar WhatsApp Zata Daina yi a Watan Nuwamba ?   Miliyoyin wayoyi a fadin duniya na gab da daina WhatsApp daga Nuwamban shekarar nan. Manhajar WhatsApp ta shahara cikin al'umma inda kusan kowa...

Kamfanin Google Zai Zuba Hannayen Jari a Afrika

0
Kamfanin Google Zai Zuba Hannayen Jari a Afrika   Kamfanin Google ya sanar da zuba hanayen jarin dala biliyan guda a Afirka a wani ɓangaren na bunkasa ayyukansa a nahiyar. Shugaban kamfanin Sundar Pichai ya ce za a kashe waɗannan kudade ne...

‘Yan Kasuwar Kawo ta Jahar Kaduna Sun Bijirewa Umarnin Gwamnatin Jahar

0
'Yan Kasuwar Kawo ta Jahar Kaduna Sun Bijirewa Umarnin Gwamnatin Jahar 'Yan kasuwa masu cin kasuwar mako-mako a kasuwar Kawo ta jahar Kaduna sun bijirewa gwamnatin jahar. Wasu daga ciki sun fito domin ci gaba da kasuwancin da suka saba na...

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta Bayyana Yadda ta Kama Masu Garkuwa da Mutane 34

0
Rundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Bayyana Yadda ta Kama Masu Garkuwa da Mutane 34   'Yan sandan Najeriya sun ce sun kama wani gungun masu satar mutane da ke zuwa har tashoshin mota suna kafa tarko ga matafiya. Ta ce gungun na...

Hukumar NCC ta ƙayyade Mafi ƙarancin Shekarun Mallakar Layin Waya a Najeriya

0
Hukumar NCC ta ƙayyade Mafi ƙarancin Shekarun Mallakar Layin Waya a Najeriya   Hukumar sadarwa ta NCC a Najeriya ta hana yi wa 'yan ƙasar da shekarunsu bai kai 18 ba rajistan layukan waya. A wani rahoto da ta wallafa hukumar NCC...

Majalisar Dattawa na Barazanar Bayar da Umarnin Damko Shugaban NDLEA da NSA

0
Majalisar Dattawa na Barazanar Bayar da Umarnin Damko Shugaban NDLEA da NSA   Majalisar dattawa na barazanar bayar da umarnin damko shugaban NDLEA, Buba Marwa da NSA Babagana Monguno. Majalisar ta ce ta tura wa ofishin NSA da hukumar NDLEA gayyata amma...

EFCC ta Kama Matar Gwamnan Kano: Gwamnatin Jahar ta yi Martani Kan Batun

0
EFCC ta Kama Matar Gwamnan Kano: Gwamnatin Jahar ta yi Martani Kan Batun   Gwamnatin jahar Kano ta yi martani kan batun kame matar gwamnan jahar Kano, Hajiya Hafsat. Ganduje - Gwamnatin Kano ta ce, ba a kame ta ko tsare ta...

Ko da Yaushe Najeriya a Shirye Take ta ba Jamhuriyar Sudan ta Kudu Taimako...

0
Ko da Yaushe Najeriya a Shirye Take ta ba Jamhuriyar Sudan ta Kudu Taimako - Shugaba Buhari   Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, a shirye gwamnatinsa take don taimakawa Sudan ta kudu. Ya bayyana haka ne yayin da ya...

Babban Alkalin Birnin Tarayya: Shugaba Buhari ya Nemi Majalisar Dattawa da ta Tabbatar da...

0
Babban Alkalin Birnin Tarayya: Shugaba Buhari ya Nemi Majalisar Dattawa da ta Tabbatar da Mai Shari'a Baba-Yusuf   Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata, 5 ga watan Oktoba, ya nemi Majalisar Dattawa da ta tabbatar da Mai Shari’a Hussein Baba-Yusuf...

Bayan EFCC ta Kama ta: An Bada Belin Matar Gwamna Ganduje, Hafsat Ganduje

0
Bayan EFCC ta Kama ta: An Bada Belin Matar Gwamna Ganduje, Hafsat Ganduje   An saki Hafsat Ganduje, matar gwamnan jahar Kano Abdullahi Umar Ganduje kan beli bayan hukumar yaki da rashawa da yi wa arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta kama...

Labarai

Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno