Labarai

Ministan Tsaro Dauke da AK-47: Ma’aikatar Tsaro ta Musanta Jita-Jitar

0
Ministan Tsaro Dauke da AK-47: Ma'aikatar Tsaro ta Musanta Jita-Jitar   An yada jita-jitar cewa, an ga ministan tsaro a Najeriya dauke da bindiga AK-47 yayin shiga mota. Rahotanni da muke samu daga majiyoyi sun bayyana cewa, ba ministan bane, sannan ba...

Majalisar Dokokin Japan ta Nada Sabon Firaminista

0
Majalisar Dokokin Japan ta Nada Sabon Firaminista   Majalisar dokoki a Japan ta nada Fumio Kishida a matsayin sabon firaminista. Mista Kishida, wanda ya dare shugabancin jam'iyyar masu sassaucin ra'ayi da ke mulki a makon da ya gabata, ya maye gurbin Yoshihide...

Mahautan Jahar Kwara Sun Koka da Tsadar Shanu a Jahar

0
Mahautan Jahar Kwara Sun Koka da Tsadar Shanu a Jahar   A jahar Kwara, mahauta sun koka kan yadda shanu suka kara tsada sakamakon wasu dalilai. Sun koka cewa, a yanzu ba sa iya yanka shanu saboda irin asarar da suke tafkawa...

Ecuador: Fursunoni 116 ne Suka Rasa Rayukansu a Rikicin Gidan Kaso

0
Ecuador: Fursunoni 116 ne Suka Rasa Rayukansu a Rikicin Gidan Kaso   Shugaban Ecuador, Guillermo Lasso, ya tabbatar da mutuwar fursunoni 116 a tarzomar da ta barke a gidan kaso da ke birnin Guayaquil da ke gabar teku a ranar Talata. An...

Gwamna Zulum ya Bayyana Cewa Siyasantar da Harkokin Tsaro ne ke Ta’azzara Al’amura a...

0
Gwamna Zulum ya Bayyana Cewa Siyasantar da Harkokin Tsaro ne ke Ta'azzara Al'amura a Najeriya   Gwamnan jahar Borno da ke arewacin Najeriya Babagana Umara Zulum ya yi zargin cewa siyasa da aka sanya wajen daukar jami'an tsaro a kasar ita...

Wahalar Man Fetur: Tsohon ‘Dan Wasan Man U, Paul Scholes Dauke da Galan a...

0
Wahalar Man Fetur: Tsohon 'Dan Wasan Man U, Paul Scholes Dauke da Galan a Kan Titi a Ingila   Ana cigaba da fuskantar matsalar fetur a gidajen man da ke kasar Birtaniya. A cikin makon nan aka ga Paul Scholes yana rike...

Dr Akunyili: Duk Wadanda Suke da Alhakin Kisan za su Fuskanci Hukunci a Duniya...

0
Dr Akunyili: Duk Wadanda Suke da Alhakin Kisan za su Fuskanci Hukunci a Duniya da Lahira - Shugaba Buhari   Shugaba Buhari ya tabbatar wa ‘yan uwan wadanda su ka rasa rayukansu su a harin da ya janyo kisan Dr Chike...

Gwamnatin Jahar Anambra za ta Bada N20m ga Wanda ya ke da Masaniya Kan...

0
Gwamnatin Jahar Anambra za ta Bada N20m ga Wanda ya ke da Masaniya Kan Kisan Dr Akunyili Gwamnan jahar Anambra ya ba da sanarwar cewa zai ba da ladar N2Om ga duk wanda ya ke da bayanai kan kisan Dakta...

Majalisar Wakilai za ta Binciki Musabbabin Hauhawar Kayan Abinci a Najeriya

0
Majalisar Wakilai za ta Binciki Musabbabin Hauhawar Kayan Abinci a Najeriya   Majalisar wakilai a Najeriya ta ce za ta binciki musabbabin hauhawar kayan abinci a kasar. Honorabul Adekunle Isiaka daga jahar Ogun ne ya gabatar da bukatar a gaban majalisar a...

Kasuwanci Sun Tsira Duk da Annobar COVID-19 – Yemi Osinbajo

0
Kasuwanci Sun Tsira Duk da Annobar COVID-19 - Yemi Osinbajo   Yemi Osinbajo ya bayyana yadda gwamnatinsu ta tsare tattalin arzikin Najeriya. Mataimakin shugaban kasa yace kasuwanci sun tsira duk da annobar COVID-19. Farfesa Osinbajo yake cewa gwamnatin tarayyar ta hana kasuwanci tashi...

Labarai

Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno