Ministan Tsaro Dauke da AK-47: Ma’aikatar Tsaro ta Musanta Jita-Jitar
Ministan Tsaro Dauke da AK-47: Ma'aikatar Tsaro ta Musanta Jita-Jitar
An yada jita-jitar cewa, an ga ministan tsaro a Najeriya dauke da bindiga AK-47 yayin shiga mota.
Rahotanni da muke samu daga majiyoyi sun bayyana cewa, ba ministan bane, sannan ba...
Majalisar Dokokin Japan ta Nada Sabon Firaminista
Majalisar Dokokin Japan ta Nada Sabon Firaminista
Majalisar dokoki a Japan ta nada Fumio Kishida a matsayin sabon firaminista.
Mista Kishida, wanda ya dare shugabancin jam'iyyar masu sassaucin ra'ayi da ke mulki a makon da ya gabata, ya maye gurbin Yoshihide...
Mahautan Jahar Kwara Sun Koka da Tsadar Shanu a Jahar
Mahautan Jahar Kwara Sun Koka da Tsadar Shanu a Jahar
A jahar Kwara, mahauta sun koka kan yadda shanu suka kara tsada sakamakon wasu dalilai.
Sun koka cewa, a yanzu ba sa iya yanka shanu saboda irin asarar da suke tafkawa...
Ecuador: Fursunoni 116 ne Suka Rasa Rayukansu a Rikicin Gidan Kaso
Ecuador: Fursunoni 116 ne Suka Rasa Rayukansu a Rikicin Gidan Kaso
Shugaban Ecuador, Guillermo Lasso, ya tabbatar da mutuwar fursunoni 116 a tarzomar da ta barke a gidan kaso da ke birnin Guayaquil da ke gabar teku a ranar Talata.
An...
Gwamna Zulum ya Bayyana Cewa Siyasantar da Harkokin Tsaro ne ke Ta’azzara Al’amura a...
Gwamna Zulum ya Bayyana Cewa Siyasantar da Harkokin Tsaro ne ke Ta'azzara Al'amura a Najeriya
Gwamnan jahar Borno da ke arewacin Najeriya Babagana Umara Zulum ya yi zargin cewa siyasa da aka sanya wajen daukar jami'an tsaro a kasar ita...
Wahalar Man Fetur: Tsohon ‘Dan Wasan Man U, Paul Scholes Dauke da Galan a...
Wahalar Man Fetur: Tsohon 'Dan Wasan Man U, Paul Scholes Dauke da Galan a Kan Titi a Ingila
Ana cigaba da fuskantar matsalar fetur a gidajen man da ke kasar Birtaniya.
A cikin makon nan aka ga Paul Scholes yana rike...
Dr Akunyili: Duk Wadanda Suke da Alhakin Kisan za su Fuskanci Hukunci a Duniya...
Dr Akunyili: Duk Wadanda Suke da Alhakin Kisan za su Fuskanci Hukunci a Duniya da Lahira - Shugaba Buhari
Shugaba Buhari ya tabbatar wa ‘yan uwan wadanda su ka rasa rayukansu su a harin da ya janyo kisan Dr Chike...
Gwamnatin Jahar Anambra za ta Bada N20m ga Wanda ya ke da Masaniya Kan...
Gwamnatin Jahar Anambra za ta Bada N20m ga Wanda ya ke da Masaniya Kan Kisan Dr Akunyili
Gwamnan jahar Anambra ya ba da sanarwar cewa zai ba da ladar N2Om ga duk wanda ya ke da bayanai kan kisan Dakta...
Majalisar Wakilai za ta Binciki Musabbabin Hauhawar Kayan Abinci a Najeriya
Majalisar Wakilai za ta Binciki Musabbabin Hauhawar Kayan Abinci a Najeriya
Majalisar wakilai a Najeriya ta ce za ta binciki musabbabin hauhawar kayan abinci a kasar.
Honorabul Adekunle Isiaka daga jahar Ogun ne ya gabatar da bukatar a gaban majalisar a...
Kasuwanci Sun Tsira Duk da Annobar COVID-19 – Yemi Osinbajo
Kasuwanci Sun Tsira Duk da Annobar COVID-19 - Yemi Osinbajo
Yemi Osinbajo ya bayyana yadda gwamnatinsu ta tsare tattalin arzikin Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa yace kasuwanci sun tsira duk da annobar COVID-19.
Farfesa Osinbajo yake cewa gwamnatin tarayyar ta hana kasuwanci tashi...





















