Home Taska Page 153

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

IGP Usman Alkali ya ba da Umarnin Sauya Fasalin Tsaro a Anambra 

0
IGP Usman Alkali ya ba da Umarnin Sauya Fasalin Tsaro a Anambra    Sifeta Janar na ƴan sandan Najeriya IGP Usman Alkali Baba ya ba da umurnin sauya fasalin tsaro a jahar Anambra. Umurnin na IGP Alkali na zuwa ne a dai-dai...

Mun Kama Mutane 6 Kan Batan ‘Dan Jarida – Rundunar ‘Yan Sanda Najeriya

0
Mun Kama Mutane 6 Kan Batan 'Dan Jarida - Rundunar 'Yan Sanda Najeriya   Rundunar yan sandan Najeriya ta ce ta kama mutum shida bayan batan dan jaridan nan na Vanguard Tordue Salem. Kusan mako biyu kenan da dan jaridar ya yi...

Taron Zuba Jari :Shugaba Buhari ya Isa Saudiyya 

0
Taron Zuba Jari :Shugaba Buhari ya Isa Saudiyya    Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya isa birnin Riyadh na Saudiyya, inda zai halarci taron zuba jari na Future Investment Initiative Institute. Mataimaki na musamman ga Shugaban kan yada labarai Malam Garba Shehu, ya...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 6 a Jahar Katsina 

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 6 a Jahar Katsina    Yan bindiga sun kashe akalla mutum shida tare da garkuwa da wasu da dama a kauyen Unguwar Samanja na jahar katsina ranar Lahadi. Kamar yadda jaridar Premium Times ta ambato wani mazauna...

Gwamnatin Masar ta Dage Dokar Ta-baci Bayan Shekaru 4 

0
Gwamnatin Masar ta Dage Dokar Ta-baci Bayan Shekaru 4    Shugaban kasar Masar Abdel Fatah al Sisi, ya cire dokar ta-bacin da aka sanya a kasar tun a watan Afrilun 2017. A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook,...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Masallata 18 a Jahar Neja

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Masallata 18 a Jahar Neja   Rahotanni daga jahar Neja da ke tsakiyar Najeriya na cewa wasu 'yan bindiga sun kashe akalla mutum 18 a kauyen Maza-Kuka da ke karamar hukumar Mashegu ranar Litinin. Wani da ya tsira...

Zanga-Zangar Juyin Mulkin: An Kashe Mutane 10 a Sudan

0
Zanga-Zangar Juyin Mulkin: An Kashe Mutane 10 a Sudan   An kashe akalla mutum 10 tare da jikkata gwammai a Khartoum, babban birnin Sudan, bayan da sojoji suka bude wa masu zanga- zanga wuta. Rahotanni sun ce an jibge tarin jami'an tsaro...

An Kashe Jiga-jigan ‘Yan Ta’addan Boko Haram a Borno

0
An Kashe Jiga-jigan 'Yan Ta'addan Boko Haram a Borno Gungun 'yan ta'addan ISWAP sun kai wa 'yan ta'addan Boko Haram hari a wani yankin jahar Borno. Rahoto ya ce an hallaka wasu jiga-jigai daga cikin kwamandojin Boko Haram a kwanton baunar...

A bar Gwamnatin Buhari ta Cigaba da ci – in ji Rarara

0
A bar Gwamnatin Buhari ta Cigaba da ci - in ji Rarara   Dauda Adamu Kahutu zai so Muhammadu Buhari ya yi ta mulki har zuwa 2027. Babban mawakin yana ganin zai yi kyau a karawa Buhari shekaru hudu ko biyar. A wata...

Mutane 4 Sun Mutu a Kaduna Sanadiyyar Rikici Tsakanin Makiyaya da Mutanen Gari

0
Mutane 4 Sun Mutu a Kaduna Sanadiyyar Rikici Tsakanin Makiyaya da Mutanen Gari   Akalla mutum hudu sun mutu, wasu uku sun jikkata a wani rikici tsakanin maakiyaya da mutanen gari. Rahoto ya bayyana cewa lamarin ya auku ne kan hanyoyin da...
- Advertisement -
Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila