IGP Usman Alkali ya ba da Umarnin Sauya Fasalin Tsaro a Anambra
IGP Usman Alkali ya ba da Umarnin Sauya Fasalin Tsaro a Anambra
Sifeta Janar na ƴan sandan Najeriya IGP Usman Alkali Baba ya ba da umurnin sauya fasalin tsaro a jahar Anambra.
Umurnin na IGP Alkali na zuwa ne a dai-dai...
Mun Kama Mutane 6 Kan Batan ‘Dan Jarida – Rundunar ‘Yan Sanda Najeriya
Mun Kama Mutane 6 Kan Batan 'Dan Jarida - Rundunar 'Yan Sanda Najeriya
Rundunar yan sandan Najeriya ta ce ta kama mutum shida bayan batan dan jaridan nan na Vanguard Tordue Salem.
Kusan mako biyu kenan da dan jaridar ya yi...
Taron Zuba Jari :Shugaba Buhari ya Isa Saudiyya
Taron Zuba Jari :Shugaba Buhari ya Isa Saudiyya
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya isa birnin Riyadh na Saudiyya, inda zai halarci taron zuba jari na Future Investment Initiative Institute.
Mataimaki na musamman ga Shugaban kan yada labarai Malam Garba Shehu, ya...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 6 a Jahar Katsina
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 6 a Jahar Katsina
Yan bindiga sun kashe akalla mutum shida tare da garkuwa da wasu da dama a kauyen Unguwar Samanja na jahar katsina ranar Lahadi.
Kamar yadda jaridar Premium Times ta ambato wani mazauna...
Gwamnatin Masar ta Dage Dokar Ta-baci Bayan Shekaru 4
Gwamnatin Masar ta Dage Dokar Ta-baci Bayan Shekaru 4
Shugaban kasar Masar Abdel Fatah al Sisi, ya cire dokar ta-bacin da aka sanya a kasar tun a watan Afrilun 2017.
A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook,...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Masallata 18 a Jahar Neja
'Yan Bindiga Sun Kashe Masallata 18 a Jahar Neja
Rahotanni daga jahar Neja da ke tsakiyar Najeriya na cewa wasu 'yan bindiga sun kashe akalla mutum 18 a kauyen Maza-Kuka da ke karamar hukumar Mashegu ranar Litinin.
Wani da ya tsira...
Zanga-Zangar Juyin Mulkin: An Kashe Mutane 10 a Sudan
Zanga-Zangar Juyin Mulkin: An Kashe Mutane 10 a Sudan
An kashe akalla mutum 10 tare da jikkata gwammai a Khartoum, babban birnin Sudan, bayan da sojoji suka bude wa masu zanga- zanga wuta.
Rahotanni sun ce an jibge tarin jami'an tsaro...
An Kashe Jiga-jigan ‘Yan Ta’addan Boko Haram a Borno
An Kashe Jiga-jigan 'Yan Ta'addan Boko Haram a Borno
Gungun 'yan ta'addan ISWAP sun kai wa 'yan ta'addan Boko Haram hari a wani yankin jahar Borno.
Rahoto ya ce an hallaka wasu jiga-jigai daga cikin kwamandojin Boko Haram a kwanton baunar...
A bar Gwamnatin Buhari ta Cigaba da ci – in ji Rarara
A bar Gwamnatin Buhari ta Cigaba da ci - in ji Rarara
Dauda Adamu Kahutu zai so Muhammadu Buhari ya yi ta mulki har zuwa 2027.
Babban mawakin yana ganin zai yi kyau a karawa Buhari shekaru hudu ko biyar.
A wata...
Mutane 4 Sun Mutu a Kaduna Sanadiyyar Rikici Tsakanin Makiyaya da Mutanen Gari
Mutane 4 Sun Mutu a Kaduna Sanadiyyar Rikici Tsakanin Makiyaya da Mutanen Gari
Akalla mutum hudu sun mutu, wasu uku sun jikkata a wani rikici tsakanin maakiyaya da mutanen gari.
Rahoto ya bayyana cewa lamarin ya auku ne kan hanyoyin da...













