Masu Kaiwa ‘Yan Bindiga Bayanai Kan Sarkin Bungudu ke Hana Yunkurin Ceto Shi
Masu Kaiwa 'Yan Bindiga Bayanai Kan Sarkin Bungudu ke Hana Yunkurin Ceto Shi
Masu kaiwa yan bindiga bayanai ke hana ruwa gudu wajen yunkurin ceto mai martaba Sarkin Bungudu, Hassan Attahiru, duk da an biya kudin fansar milyan ashirin.
Yan bindiga...
Mata da ‘Ya’yanta Sun wa Matashi Duka Tare da Kona Shi a Kano
Mata da 'Ya'yanta Sun wa Matashi Duka Tare da Kona Shi a Kano
Rundunar 'yan sanda a jahar Kano ta kama wata mata da 'ya'yanta kan lakaɗawa wani matashi duka tare da kona shi da ruwan zafi.
Mata da yaranata sun...
Shugabannin Fansho na karkatar da kuɗaɗen Jama’a a Najeriya – EFCC
Shugabannin Fansho na karkatar da kuɗaɗen Jama'a a Najeriya - EFCC
Shugaban hukumar EFCC Abdulrasheed Bawa ya ce shugabannin kamfanonin fansho na karkatar da bilyoyin kudaden mutane a Najeriya.
Ya shaida hakan ne a taron kwanaki biyu da ya ke halartar...
Hukumar Kwastam za ta ƙwace Jirage na ɗaiɗaikun Jama’a 29 a Najeriya
Hukumar Kwastam za ta ƙwace Jirage na ɗaiɗaikun Jama'a 29 a Najeriya
Hukumar kwastam a Najeriya ta yi barazanar ƙwace wasu jirage na ɗaiɗaikun jama'a 29 waɗanda masu su ba su biya kudaden fito ba.
A wani rahoto da ta fitar...
Abubuwa Game da Sakonnin da yake Yaɗawa Akan Manhajar WhatsApp
Abubuwa Game da Sakonnin da yake Yaɗawa Akan Manhajar WhatsApp
A kwanan nan duk mai amfani da dandalin sada zumunta na Whatsapp to ya gamu da ɗaya daga cikin waɗannan sakonnin da zami bayani a kai.
Mutane na ta kokarin turawa...
ISWAP: Sojojin Najeriya Sun Kashe Mayakan a Ngamdu
ISWAP: Sojojin Najeriya Sun Kashe Mayakan a Ngamdu
Wasu jiragen yakin sojin saman Najeriya sun dakile wani harin da kungiyar ISWAP ta shirya kai wa a garin Ngamdu mai iyaka da jahohin Yobe da Adamawa.
Jaridar PRNigeria ta rawaito cewa baya...
‘Yan Sanda Sun Kashe Mai Sana’ar Walda da Sunan ‘Dan IPOB ne a Jahar...
'Yan Sanda Sun Kashe Mai Sana'ar Walda da Sunan 'Dan IPOB ne a Jahar Imo
Wani wanda ya shaida faruwar wani lamari a jahar Imo ya bayyana yadda 'yan sanda suka hallaka wani da sunan shi dan IPOB ne.
Ya bayyana...
Kasar Zambia ta Bayyana Cewa Zata Taimakawa Najeriya Wajen Magance Matsalar Tsaro
Kasar Zambia ta Bayyana Cewa Zata Taimakawa Najeriya Wajen Magance Matsalar Tsaro
Kasar Zambia ta bayyana niyyar taimakawa Najeriya wajen magance matsalar tsaro.
Jakadan Kasar ya bayyana cewa Zambia na da ilimi wajen kawar da matsalar tsaro.
Najeriya na fama da matsalar...
Mutane 30 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Mota a Nepal
Mutane 30 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Mota a Nepal
Akalla mutun 30 ne suka mutu yayin da gwammai suka jikkata a wani hatsarin mota da ya faru a arewa maso yammacin Nepal.
Hukumomi sun bayyana cewa motar kirar bas wadda...
Kasashe Masu Tasowa Sun fi Sauran Jin Radadin Bannar da corona ta yi –...
Kasashe Masu Tasowa Sun fi Sauran Jin Radadin Bannar da corona ta yi - IMF
Asusun bada lamuni na duniya ya yi gargadin cewa akwai rashin tabbas game da farfadowar tattalin arzikin duniya bayan illar da annobar corona ta yi...













